• Leadership Hausa
Saturday, December 2, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Tsayar Da Ranar Da Za A Fara Buga Firimiyar Nijeriya

by Abba Ibrahim Wada
2 months ago
in Wasanni
0
An Tsayar Da Ranar Da Za A Fara Buga Firimiyar Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar kula da gasar firimiya ta kasa ta ce kungiyoyi 20 da za su fafata a gasar ta bana za su sami naira miliyan 10 kowaccensu, bayan da ta sanar da ranar 30 ga watan da muke ciki na Satumba a matsayin ranar da za a fara gasar, biyo bayan dage ta har sau biyu.

Wannan na zuwa ne bayan da aka kara yawan kudaden da za a bai wa kungiyar da ta lashe gasar daga naira miliyan 100 zuwa naira miliyan 150 kuma aka kara yawan wanda za’a bawa wadanda suka buga gasar.

  • Jawabin Shugaba Tinubu Kan Cikar Nijeriya Shekaru 63 Da Samun ‘Yancin Kai
  • Uwargidan Gwamna Ta Jagoranci Tattaki Kan Yaki Da Cutar Sikila A Jihar Zamfara

Ta cikin wata takarda da hukumar ta aikewa kungiyoyin mai dauke da sa hannun shugaban gudanarwarta Dabidson Owumi, ta ce  hukumar ta yi iya bakin kokarin ta wajen magance matsalolin da  za su sa a sake dage fara gasar.

Sanarwar ta ce tana bukatar kungiyoyin cikin gaggawa su aike da lambobin asusun ajiyar bankinsu da za a sanya musu kudaden kafin lokacin da za a fara buga wasannin na bana.

NPFL ta ce nan gaba kadan za ta fitar da tsarin jadawalin yadda gasar za ta kasance da kuma yadda za a rinka haska ta kai tsaye a shafin hukumar da ragowar kamfanoni abokan hulda.

Labarai Masu Nasaba

Kwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Cape Verde Da Ci 5-0

Barcelona Ta Tsallaka Mataki Na Falan Daya Bayan Doke Porto

ShareTweetSendShare
Previous Post

Hadadden Gashin Kifi

Next Post

Dambe: An Fafata Tsakanin Dan Aliyu Da Rabe Shagon Ebola

Related

Kwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Cape Verde Da Ci 5-0
Wasanni

Kwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Cape Verde Da Ci 5-0

2 days ago
Barcelona Ta Tsallaka Mataki Na Falan Daya Bayan Doke Porto
Wasanni

Barcelona Ta Tsallaka Mataki Na Falan Daya Bayan Doke Porto

3 days ago
Kofin Duniya Na Matasa ‘Yan Kasa Da Shekaru 17: Kasar Faransa Ta Tsallaka Zagayen Karshe
Wasanni

Kofin Duniya Na Matasa ‘Yan Kasa Da Shekaru 17: Kasar Faransa Ta Tsallaka Zagayen Karshe

4 days ago
UEFA Champions League: Za Mu Taka Leda Tamkar  A Wasan Karshe – Xavi
Wasanni

UEFA Champions League: Za Mu Taka Leda Tamkar  A Wasan Karshe – Xavi

4 days ago
Ko Zai Yiwu A Kori Manchester City Da Liverpool Daga Gasar Firimiya?
Wasanni

Ko Zai Yiwu A Kori Manchester City Da Liverpool Daga Gasar Firimiya?

6 days ago
Za A Yi Gwanjon Rigunan Messi Na Gasar Kofin Duniya Ta 2022 Da Kudi Tsagwagwa
Wasanni

Za A Yi Gwanjon Rigunan Messi Na Gasar Kofin Duniya Ta 2022 Da Kudi Tsagwagwa

7 days ago
Next Post
Dambe: An Fafata Tsakanin Dan Aliyu Da Rabe Shagon Ebola

Dambe: An Fafata Tsakanin Dan Aliyu Da Rabe Shagon Ebola

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

Nijeriya Na Fuskantar Karancin Kayan Noma

December 2, 2023
Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Kundin Tattara Bayanai Na Ilimi

Gwamnatin Tarayya Za Ta Samar Da Kundin Tattara Bayanai Na Ilimi

December 2, 2023
Na Fi Jin Dadin Rubutu Da Sassafe Ko Dare – Princess Mazadu

Na Fi Jin Dadin Rubutu Da Sassafe Ko Dare – Princess Mazadu

December 2, 2023
Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

Bayan Sace Fiye Da Mutum 100 A Zamfara: Kauyukan Da ‘Yan Bindiga Suka Sanya Wa Haraji Na Fuskantar Barazana

December 2, 2023
Tsaka Mai Wuyar Da Masu Gidajen Burodi Ke Ciki A Kaduna – Yarima

Tsaka Mai Wuyar Da Masu Gidajen Burodi Ke Ciki A Kaduna – Yarima

December 2, 2023
Gwamnatin Legas Za Ta Yi Amfani Da Fasaha Don Magance Matsalolin Cikin Gida

Gwamnatin Legas Za Ta Yi Amfani Da Fasaha Don Magance Matsalolin Cikin Gida

December 2, 2023
Shirin NPA Na Kula Da Tashoshin Jiragen Ruwa A Dunkule Zai Bunkasa Tattalin Arzikin Cikin Teku

Shirin NPA Na Kula Da Tashoshin Jiragen Ruwa A Dunkule Zai Bunkasa Tattalin Arzikin Cikin Teku

December 2, 2023
NASENI Ta Dukufa Kere-kere Domin Kawo Saukin Rayuwa A Nijeriya –Khalil

NASENI Ta Dukufa Kere-kere Domin Kawo Saukin Rayuwa A Nijeriya –Khalil

December 2, 2023
Jega Ga Tinubu: Ka Sake Duba Nadin Kwamishinonin Zabe

Jega Ga Tinubu: Ka Sake Duba Nadin Kwamishinonin Zabe

December 2, 2023
Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON

Duk Likitan Mata Na Kula Da Mara Lafiya 6,000 Maimakon 400 A Nijeriya -SOGON

December 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.