• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Labarai Kananan Labarai

An Umarci Sarakunan Gargajiya A Katsina Da Su Tabbatar Da Jama’arsu Sun Yi Rajistar Zabe

by Bello Hamza
2 months ago
in Kananan Labarai
0
An Umarci Sarakunan Gargajiya A Katsina Da Su Tabbatar Da Jama’arsu Sun Yi Rajistar Zabe
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An yi kira ga Sarakuna Gargajiya a yankin karamar hukumar Kankara ta Jihar Katsina da su tabbatar jama’arsu da suka cancanci karbar katin zabe sun karba a cigaba da rajista da ake a halin yanzu.

Hakimin Ketare, Alhaji Usman Bello, ya bayar da wannan umarnin a lokacin da jami’in hukumnar zabe na karamar hukumar, Malam Yunusa Abdu ya kai masa ziyarar bangirma a fadarsa da ke Kankara.

  • Wata Kungiya Ta Bukaci Zaurawa Da Su Rungumi Sana’o’in Dogaro Da Kai
  • Hukumar Kashe Gobara A Jihar Kano Ta Ceto Mutum 135 A Watan Yuni

Ya kuma nemi al’umma yankin su yi amfani da wannan karin wa’adin da aka yi wajen karbar katin zabe da ke tafe a 2023.

Hakimin wanda kuma shi ne kuma Kanwan Katsina, ya bayyana muhimmancin katin zaben, inda ya ce, da ita ce mutum zai iya sauke nauyin da tsarin mulki ya dora masa na zaban shugabanni a wannan lokacin.

A jawabinsa tunda farko, shugaban hukumar zabe na karamar hukumar, Malam Abdu ya bayhana cewa, ya kawo ziyarar ne don sanar da Haikimin cewa, a halin yazu sun samu karin na’urar yin rajista daga ofishin hukumar da ke Abuja.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Ana Ci Gaba Da Samun Karuwar Wakokin Kyamar Musulmi A Indiya

Ya ce, karin na’urar zai taimaka rage cunkoson da ake fuskanta wajen yi wa al’umma rajista a yankin.

Kauyukan da ake gudanar da rajistar sun hada da Ketare, Hurya, Tsamiyar Jino, Kuka Sheka, Gundawa, Tudu, Gurbi, Katoge da kuma Pawwa.

Ya kuma yaba wa sarakuna gargajiya a kan irin gudummwar da suke ba hukumar.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wata Kungiya Ta Bukaci Zaurawa Da Su Rungumi Sana’o’in Dogaro Da Kai

Next Post

Hukumar Raya Birnin Tarayya Abaju Ta Rusa Garejin Kanikawa Da Ke Nyanya

Related

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa
Kananan Labarai

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

52 mins ago
Ana Ci Gaba Da Samun Karuwar Wakokin Kyamar Musulmi A Indiya
Kananan Labarai

Ana Ci Gaba Da Samun Karuwar Wakokin Kyamar Musulmi A Indiya

4 days ago
Gobara Ta Ci Rayukan Mutum 41 A Wani Coci A Masar
Kananan Labarai

Gobara Ta Ci Rayukan Mutum 41 A Wani Coci A Masar

5 days ago
Ko Makiyan Buhari Sun San Aikin Da Ya Yi Yafi Na Gwamnatocin Baya -Minista
Kananan Labarai

Ko Makiyan Buhari Sun San Aikin Da Ya Yi Yafi Na Gwamnatocin Baya -Minista

6 days ago
Zabtare Dala Miliyan 418 A Bashin Paris Club: Gwamnoni Sun Mayar Wa Malami Martani
Kananan Labarai

Zabtare Dala Miliyan 418 A Bashin Paris Club: Gwamnoni Sun Mayar Wa Malami Martani

6 days ago
Obasanjo Ya Roki Marayun Borno Su Yafe Wa ‘Yan Ta’addar Da Suka Kashe Iyayensu
Kananan Labarai

Obasanjo Ya Roki Marayun Borno Su Yafe Wa ‘Yan Ta’addar Da Suka Kashe Iyayensu

6 days ago
Next Post
Hukumar Raya Birnin Tarayya Abaju Ta Rusa Garejin Kanikawa Da Ke Nyanya

Hukumar Raya Birnin Tarayya Abaju Ta Rusa Garejin Kanikawa Da Ke Nyanya

LABARAI MASU NASABA

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

August 19, 2022
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

August 19, 2022
Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

August 19, 2022
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.