• Leadership Hausa
Wednesday, September 27, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wata Kungiya Ta Bukaci Zaurawa Da Su Rungumi Sana’o’in Dogaro Da Kai

by Bello Hamza
1 year ago
in Kananan Labarai
0
Wata Kungiya Ta Bukaci Zaurawa Da Su Rungumi Sana’o’in Dogaro Da Kai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata kungiya mai zaman kanta mai suna ‘Women Centre for Self Empowerment and Development (WOCSED)’ ta bukaci zawarawa da matan da mazajensu suka mutu da su rungumi sana’o’in dogaro da kai don tallafa wa rayuwarsu da na iyalansu.

Shugabar kungiyar, Misis Onyeka Obi, ta bayar da wannan shawarar a yayin da kungiyar ke bikin ranar matan da mazajensu suka mu ta majalsar dinkin duniya a garin Inugu.

  • Matasa Za Su Yi Rayuwa Mai Kyau Idan Na Zama Shugaban Kasa —Kwankwaso
  • Kalubalen Tsaro: Gwamnatin Zamfara Na Shirin Kafa Sabuwar Hukumar Tsaro Ta (CPG)

Ta ce, rungumar sana’a zai taikama wa rayuwarsu zai kuma tsirar da su daga kangin talauci, wanda miliyoyin mata da mazajen su suka mutu ke fuskanta a sassan duniya.

Ta kuma kara da cewa, rashin miji na jefa mata cikin matsaloli da dama da suka hada da tsananin damuwa, talauci da cututtuka irinsu kanjamau.

Ta ce, “Suna fuskantar matsaloli da dama kuma ba a sanin irin halin da suke ciki kuma gashi al’umma basu damuwa da halin da suke ciki ba ballantana su taimaka musu.

Labarai Masu Nasaba

Fasahar Zane-zane Na Iya Bunƙasa Samar Da Kuɗaɗen Waje Ga Nijeriya – CIS James 

NIS Reshen Ribas Za Ta Yi Kawance Da Gwamnatin Jihar Kan Zuba Jari Da Tsaron Gida

A ranar 23 ga watan Yuni ne ake bikin ranar matan da mazajen su mutu na duniya, don jawo hankalin al’umma a kan irin halin da matan ke ciki da kuma yekuwar kai musu dauki.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Hukumar Kashe Gobara A Jihar Kano Ta Ceto Mutum 135 A Watan Yuni

Next Post

An Umarci Sarakunan Gargajiya A Katsina Da Su Tabbatar Da Jama’arsu Sun Yi Rajistar Zabe

Related

Fasahar Zane-zane Na Iya Bunƙasa Samar Da Kuɗaɗen Waje Ga Nijeriya – CIS James 
Kananan Labarai

Fasahar Zane-zane Na Iya Bunƙasa Samar Da Kuɗaɗen Waje Ga Nijeriya – CIS James 

2 months ago
NIS Reshen Ribas Za Ta Yi Kawance Da Gwamnatin Jihar Kan Zuba Jari Da Tsaron Gida
Labarai

NIS Reshen Ribas Za Ta Yi Kawance Da Gwamnatin Jihar Kan Zuba Jari Da Tsaron Gida

2 months ago
Sabon Kwanturolan NIS Na Jihar Legas Ya Karɓi Ragama
Labarai

Sabon Kwanturolan NIS Na Jihar Legas Ya Karɓi Ragama

3 months ago
NIS Reshen Jihar Ribas Ta Ilmantar Da Kamfanoni Kan Ƙa’idojin Aiki Da ‘Yan Ƙasashen Waje
Labarai

NIS Reshen Jihar Ribas Ta Ilmantar Da Kamfanoni Kan Ƙa’idojin Aiki Da ‘Yan Ƙasashen Waje

3 months ago
Tashar Qausain TV Ta Karrama Pantami Da Lambar Yabo
Labarai

Tashar Qausain TV Ta Karrama Pantami Da Lambar Yabo

3 months ago
Kungiya Ta Yaba Wa Shugaba Tinubu Kan Inganta Tsaro Da Yaki Da Rashawa
Labarai

Kungiya Ta Yaba Wa Shugaba Tinubu Kan Inganta Tsaro Da Yaki Da Rashawa

3 months ago
Next Post
An Umarci Sarakunan Gargajiya A Katsina Da Su Tabbatar Da Jama’arsu Sun Yi Rajistar Zabe

An Umarci Sarakunan Gargajiya A Katsina Da Su Tabbatar Da Jama’arsu Sun Yi Rajistar Zabe

LABARAI MASU NASABA

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

Hatsaniya Ta Kaure Kan Zargin Cirewa Wata Gawa Ido Daya A Asibitin Kwararru Da Ke Gombe

September 26, 2023
NNPP Ta Yi Watsi Da Hukuncin Kotun Sauraren Karar Zaben Gwamnan Kano Da Ta Ba Gawuna Nasara

NNPP Ta Kai Korafinta Ga Hukumar NJC Kan Kalaman Daya Da Cikin Alkalan Kotun Zaben Kano

September 26, 2023
Duniya

Ra’ayin Gina Al’umma Mai Kyakkyawar Makoma Ta Bai Daya Na Tattaro Karfin Sauya Duniya

September 26, 2023
‘Yansanda Sun Dakile Harin Da ‘Yan Bindiga Suka Kai Kan Wasu Rukunin Gidaje A Katsina

‘Yansandan Jihar Nasarawa Ta Tabbatar Da Sace Wasu Daliba A Jihar

September 26, 2023
JKS

Babban Jami’in JKS: Kasar Sin Za Ta Karfafa Hadin Gwiwa Da Amincewa Da Juna Da Kasar Masar

September 26, 2023
Kungiyar Kwadago (NLC) Na Shirin Tsunduma Wani Sabon Yajin Aiki Mai Dogon Zango

NLC Da TUC Sun Shirya Tsunduma Yajin Aiki Mai Dogon Zango Ranar Talata 3 Ga Oktoba 2023

September 26, 2023
Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

Kasar Sin Mai Burin Ganin Ci Gaban Kowa

September 26, 2023
Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

Da Alamun SAKA Ba Zai Buga Wasa Biyu Ba Saboda Raunin Da Ya Samu Arteta

September 26, 2023
Kimiyya

Masana Kimiyya Na Kasashen Kenya Da Sin Sun Kaddamar Da Kundin Farko Game Da Nau’ikan Tsirran Da Kenya Ta Wallafa

September 26, 2023
Libya

Me Ya Haifar Da Ambaliya A Libya?

September 26, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.