• Leadership Hausa
Saturday, April 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Gwanjon Rigar Da Pele Ya Buga Kofin Duniya Na Karshe Da Ita

by Abba Ibrahim Wada
2 months ago
in Wasanni
0
An Yi Gwanjon Rigar Da Pele Ya Buga Kofin Duniya Na Karshe Da Ita
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rahotanni daga kasar Brazil sun bayyana cewa za’a yi gwanjon rigar marigayi Pele mai lamba 10 ta tawagar kwallon kafar Brazil ta karshen wasansa a kwallon kafa a kan kudi fam dubu talatin (30,000).

Rigar dai daya ce daga cikin riguna biyu mai lamba 10 da aka yi a wasan Brazil da Yugoslabia a shekarar 1971, in ji kamfanin gwanjon, Hansons, sai dai Pele bai sa rigar ba a wasan, amma ya bayar da ita kyauta ga Abilio Jose de Silba da ake kira Nocaute Jack, wanda ya yi aiki da tawagar Brazil tsakanin shekarar 1960 zuwa 1994.

  • ’Yar Kasuwa Elizabeth Homes: Labarin Tashe Da Rushewarta (II)
  • Naja’atu: Cikon Banci Ce A Wurinmu, Tun Da Muka Kore Ta Take Ta Sambatu – APC   

Daga baya ne wani mai gidan abinci a Shropshire ya sayi rigar, wanda ya yi fatan za a ajiye ta a dakin adana kayan tarihi kuma tun daga wancan lokacin aka ajiye rigar har kawo yanzu.

Wani mai shekara 33, wanda ba ya son a bayyana sunansa ya ce ya sayi rigar a shekarar 2020 daga wani mai tara tsoffin abubuwan tarihi a fannin kwallon kafa kuma za’a sayar da rigar ranar 15 ga Fabrairu mai zuwa.

Pele ya ci kwallo 1,281 a wasanni1,363 a shekara 21 da ya yi yana buga kwallon kafa, har da kwallaye 77 da ya ci wa Brazil a wasanni 92 sai dai tuni dan wasa Neymar ya kamo kwallayen na Pele.

Labarai Masu Nasaba

Ibrahimovic Ya Karya Tarihin Dino Zoff

Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila

Pele ya mutu a watan Disambar shekarar da ta gabata ta 2022 kuma shi ne dan wasa tilo da ya lashe kofin duniya karo uku, an karrama shi da kyautar fitatcen dan kwallon duniya a karni da aka yi masa a 2000.

Tags: GwanjoPeleRIga
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yarfe Da Kazafi Tsakanin Manyan ‘Yan Takarar Shugabancin Nijeriya: Duk Gautar Ja Ce?

Next Post

Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?

Related

Ibrahimovic Ya Karya Tarihin Dino Zoff
Wasanni

Ibrahimovic Ya Karya Tarihin Dino Zoff

15 hours ago
Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila
Wasanni

Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila

16 hours ago
Ahmed Musa Ya Kamo Tarihin Da Zidane Ya Kafa A Kwallon Kafa
Wasanni

Ahmed Musa Ya Kamo Tarihin Da Zidane Ya Kafa A Kwallon Kafa

3 days ago
Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34
Wasanni

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34

1 week ago
UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su
Wasanni

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su

3 weeks ago
Ighalo Yana Son Osimhen Ya Koma Manchester United
Wasanni

Chelsea Ta Shiga Zawarcin Victor Osimhen

3 weeks ago
Next Post
Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?

Da Gaske Arteta Ya Kawo Gyara A Arsenal?

LABARAI MASU NASABA

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

March 31, 2023
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

March 31, 2023
Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

March 31, 2023
Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

March 31, 2023
Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

March 31, 2023
Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

March 31, 2023
Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

March 31, 2023
Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

March 31, 2023
Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

March 31, 2023
Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

March 31, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.