• Leadership Hausa
Sunday, August 7, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Nishadi

Ana Fargabar Yin Garkuwa Da Taurarin Nollywood A Enugu

by Khalid Idris Doya
1 week ago
in Nishadi
0
Ana Fargabar Yin Garkuwa Da Taurarin Nollywood A Enugu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An shiga fargabar sace fitattun jaruman masana’antar shirya fina-finai ta Kudancin Nijeriya wato ‘Nollywood’ Cynthia Okereke da Clemson Cornell, bayan sun kammala daukar wani shirin fim a jihar Enugu a ranar Juma’a yayin da suke kan hanyarsu ta komawa gida amma an nemesu sama da kasa an rasa. 

Mai magana da yawun kungiyar jarumai a masana’antar, Monalisa Chinda, ce ta tabbatar da hakan a shafinta na Instagram.

  • Kwakwanso Ya Gargadi Sanatoci Kan Barazanar Tsige Buhari
  • ‘Yansanda Sun Ceto Mutum 42 Daga Masu Garkuwa A Kano

Chinda ta bayyana cewar manyan abokan kasuwancinta na harkar fina-finai din an shiga fargabar yin garkuwa da su ne bayan da iyalansu suka tabbatar da cewar ba su dawo gidajensu ba tun bayan barin wajen daukan wani fim a yankin Ozalla da ke jihar Enugu.

“Ana zargin an yi garkuwa da fitattun jarumai biyu don dole masu shirya fina-finai su kara kula da harkokin tsaronsu a fadin kasar nan.

“Kan wannan matakin, shugaban kungiyar, Ejezie Emeka Rollas, ya umarci dukkanin jarumai da su daina zuwa daukan fim a wuraren da babu cikakken tsaro.

Labarai Masu Nasaba

Sabon Fim din JAMILA Zai Fara Haskawa A Makon Nan –Hafsat Sa’eed

‘Yan Kannywood Mu Guji Isar Da Sakon Da Bai Dace Ba -Yunusa Gaya

“Shugaban ya nuna kaduwarsa bisa wannan lamarin tare da jawo hankalin hukumomin tsaro da su yi kokarin gudanar da bincike tare da tabbatar da lafiyar jaruman tare da kubutar da su cikin koshin lafiya.

“Sannan ya kuma roki jama’a da su yi addu’ar Ubangiji ya kubutar da jaruman,” a cewar sanarwar.

Tags: 'Yan SandaFimGarkuwaJarumaiJihar EnuguKungiyar JarumaiNollywood
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kwakwanso Ya Gargadi Sanatoci Kan Barazanar Tsige Buhari

Next Post

EFCC Ta Yi Kamen Masu Canjin Da Ke Boye Dala A Abuja

Related

Sabon Fim din JAMILA Zai Fara Haskawa A Makon Nan –Hafsat Sa’eed
Nishadi

Sabon Fim din JAMILA Zai Fara Haskawa A Makon Nan –Hafsat Sa’eed

12 hours ago
‘Yan Kannywood Mu Guji Isar Da Sakon Da Bai Dace Ba -Yunusa Gaya
Nishadi

‘Yan Kannywood Mu Guji Isar Da Sakon Da Bai Dace Ba -Yunusa Gaya

1 week ago
Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa
Nishadi

Wadanda Suka Sace Jaruman Nollywood Sun Bukaci Dala Dubu 100,000 A Matsayin Kudin Fansa

1 week ago
Nasara Za Ta Zama Abokiyar Tafiyar Mawaka Idan Suka Hada Kai -Salisu Dorayi
Nishadi

Nasara Za Ta Zama Abokiyar Tafiyar Mawaka Idan Suka Hada Kai -Salisu Dorayi

2 weeks ago
Jarumar Nollywood, Ada Ameh Ta Rasu
Labarai

Jarumar Nollywood, Ada Ameh Ta Rasu

3 weeks ago
An Tsinci Gawar Jarumin Fina-Finan Nollywood, Abuchi Ikpo A Gidansa
Nishadi

An Tsinci Gawar Jarumin Fina-Finan Nollywood, Abuchi Ikpo A Gidansa

4 weeks ago
Next Post
EFCC Ta Yi Kamen Masu Canjin Da Ke Boye Dala A Abuja

EFCC Ta Yi Kamen Masu Canjin Da Ke Boye Dala A Abuja

LABARAI MASU NASABA

NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NIS Ta Cafke Dillalan Makamai A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 7, 2022
Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

Kidayar ‘Yan Nijeriya Ta 2023: Shugaba Buhari Zai Bude Taron Masu Ruwa Da Tsaki

August 7, 2022
Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

Peter Obi Ba Zaiyi Nasarar Lashe Koda Rabin Jihar Nasarawa Ba – Inji Deji Adeyanju

August 7, 2022
Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

Hukumar NIS Ta Cafke Masu Safaran Makamai 3 A Kurus Ribas

August 7, 2022
MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

MDD Da Gwamnatocin Kasashe Daban-Daban Sun Sake Jaddada Tsayawa Ga Manufar Kasancewar Kasar Sin Daya Tak A Duniya

August 7, 2022
Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

Naira Miliyan 5 Nake Nema Don Fansar Mahaifiyata – Mace Mai Safarar Kwayoyi

August 7, 2022
Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

Wakilin Sin Ya Ki Amincewa Da Zargin Da Amurka Ta Yi Kan Manufofin Makamashin Nukiliyar Kasar Sin

August 7, 2022
NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

NDLEA Ta Cafke Tsohon Sojan Da Ke Wa ‘Yan Bindiga Safarar Miyagun Kwayoyi

August 7, 2022
Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

Sharhi: Yadda Kasar Amurka Ta Nuna Fuska Biyu A Kan Batun Taiwan

August 7, 2022
Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

Matsalar Tsaro: An Gudanar Da Addi’oi Na Musamman A Yankin Funtuwa

August 7, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.