• Leadership Hausa
Sunday, February 5, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Al'ajabi

Ana Zargin Wani Mahaifi Da Karya Hannun Jaririnsa Saboda Yana Damunsa Da Kuka

by Abubakar Abba
3 months ago
in Al'ajabi
0
Ana Zargin Wani Mahaifi Da Karya Hannun Jaririnsa Saboda Yana Damunsa Da Kuka

Ana zargin wani mahaifi, mai suna Confidence Amatobi da ke a yankin Amurie cikin karamar hukumar Isu a Jihar Imo, bisa karya hannun jaririnsa mai suna Miracle.

Amatobi ya dai dauki wannan danyen hukuncin ne a kan jaririn na a dan sati takwas da haihuwa saboda jaririn na damunsa da kuka idan yana barcin da daddare.

  • Xi Ya Jaddada Aiwatar Da Muhimman Ka’idojin Babban Taron JKS A Cikin Rundunar Sojojin Kasar
  • Rashin Tsaro: Amurka Ta Umarci Jami’anta Su Fice Daga Abuja

Mahaifin ya karya wa Miracle hannunsa ne, na dama ta hanyar rabka masa hanga ta roba da ake rataye kayan sanyawa don ya dakatar da jaririn daga kukan da yake yi, inda sakamakon rabka wa jaririn hangar, ta janyo aka cire masa hannun.

Mahifiyar jaririn tare da kungiyar mata ‘yan jarida (NAWOJ) reshen jihar da hukumar kare ‘yancin bil Adama ta kasa (NHRC) suka yi kira ga gwamnatin jihar da rundunar ‘yansandan jihar da su gaggauta cafke Amatobi tare da hukunta shi.

Shugabar NAWOJ reshen jihar, Dakta Dorothy Nnaj a hirarta da ‘yan jarida a garin Owerri a lokacin da ta je asibitin gwamnatin tarayya da aka kwantar da jaririn ta yi zargin cewa, kwada wa jaririn hangar, ya janyo an cire masa hannun dama.

Labarai Masu Nasaba

Ina Addu’ar Allah Ya Saukar Min Da Cutar Da Za Ta Sa Na Shiryu – Murja Ibrahim Kunya

Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

Dakta Dorothy, ta kuma nuna takaicinta kan yadda mahaifin ya ci zarfin jaririn da matarsa ta haifa masa saboda kawai, kukan jaririn na hana shi barcin dare.

Tags: BarciImoJaririKukaKukan DareMahaifi
Previous Post

Rashin Tsaro: Amurka Ta Umarci Jami’anta Su Fice Daga Abuja

Next Post

Nnamdi Kanu Ya Nemi Diyyar Biliyan 100 Kan Ci Gaba Da Tsare Shi Da Gwamnatin Tarayya Ke Yi 

Related

Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya
Al'ajabi

Ina Addu’ar Allah Ya Saukar Min Da Cutar Da Za Ta Sa Na Shiryu – Murja Ibrahim Kunya

6 days ago
Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi
Al'ajabi

Na’urar Lantarki Ta Kawo Cikas Yayin Gangamin Yakin Zaben Tinubu A Bauchi

2 weeks ago
An Gano Mage Mafi Tsufa A Duniya
Al'ajabi

An Gano Mage Mafi Tsufa A Duniya

2 weeks ago
Hannu
Al'ajabi

Yadda Ake Auna Girman Duwatsu A Duniya

3 weeks ago
Karamin Yaro Ya Harbi Malamarsa Da Bindiga A Amurka
Al'ajabi

Karamin Yaro Ya Harbi Malamarsa Da Bindiga A Amurka

4 weeks ago
Al’ajabi: Yadda Mata Da Miji Suka Rasu Akan Gadon Aurensu A Kano
Al'ajabi

Al’ajabi: Yadda Mata Da Miji Suka Rasu Akan Gadon Aurensu A Kano

1 month ago
Next Post
Nnamdi Kanu Ya Nemi Diyyar Biliyan 100 Kan Ci Gaba Da Tsare Shi Da Gwamnatin Tarayya Ke Yi 

Nnamdi Kanu Ya Nemi Diyyar Biliyan 100 Kan Ci Gaba Da Tsare Shi Da Gwamnatin Tarayya Ke Yi 

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja

‘Yansanda Sun Kama Wani Da Kokon Kan Mutum A Neja

February 4, 2023
Gwamnatin Katsina Za Ta Yi Bincike Kan Kisan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi Wa Mutum 41

Gwamnatin Katsina Za Ta Yi Bincike Kan Kisan Da ‘Yan Bindiga Suka Yi Wa Mutum 41

February 4, 2023
An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

An Gabatar Da Shirin Tallata Bikin Fitilu Na Gargajiyar Sin A Afrika Ta Kudu Da Habasha

February 4, 2023
Kashu

Nijeriya Na Samun Fiye Da Dala Miliyan 250 Daga Kashun Da Ake Fitarwa Waje -Minista

February 4, 2023
Sin Za Ta Hada Hannu Da MDD Wajen Shawo Kan Kalubalen Duniya

Sin Za Ta Hada Hannu Da MDD Wajen Shawo Kan Kalubalen Duniya

February 4, 2023
‘Yan Bindiga Sun Kashe Alkali A Kotu A Jihar Imo

‘Yan Bindiga Sun Kashe Alkali A Kotu A Jihar Imo

February 4, 2023
Wang Yi: Ya Kamata Sin Da Amurka Su Rika Tuntubar Juna Domin Kaucewa Rashin Fahimta

Wang Yi: Ya Kamata Sin Da Amurka Su Rika Tuntubar Juna Domin Kaucewa Rashin Fahimta

February 4, 2023
Tinubu Yana Kaunar Nijeriya, Ku Zabe Shi – Buhari Ga ‘Yan Nijeriya

Tinubu Yana Kaunar Nijeriya, Ku Zabe Shi – Buhari Ga ‘Yan Nijeriya

February 4, 2023
Rashin Adalci Tsakanin ‘Ya’ya Yana Jawo Fitintinu (Fatawa)

Rashin Adalci Tsakanin ‘Ya’ya Yana Jawo Fitintinu (Fatawa)

February 4, 2023
Ba Za A Kara Tsawaita Wa’adin Daina Karbar Tsofaffin Takardun Kudi Ba —Emefiele

Ba Za A Kara Tsawaita Wa’adin Daina Karbar Tsofaffin Takardun Kudi Ba —Emefiele

February 4, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.