Majalisar Dokokin Legas Ta Amince Da Kasafin Tiriliyan ₦4.4 Na Shekarar 2026
Majalisar Dokokin Jihar Legas ta amince da jimillar kasafin kuɗi na Tiriliyan ₦4.4 domin gudanar da harkokin jihar a shekarar...
Majalisar Dokokin Jihar Legas ta amince da jimillar kasafin kuɗi na Tiriliyan ₦4.4 domin gudanar da harkokin jihar a shekarar...
Kwankwaso National Network (KNN) ta shiyyar Kudu maso Yammacin Nijeriya ta gudanar da wani muhimmin taron tattaunawa a ranar Talata,...
Rundunar Sojojin Nijeriya na atisayen haɗin kai (OPHK) ta tarwatsa wata ƙungiyar masu shirya harin bam na ƙunar baƙin wake...
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya gargaɗi Sakataren Jam’iyyar APC na Ƙasa, Ajibola Basiru, da ya daina tsoma...
Sakataren Jam’iyyar APC na Ƙasa, Sanata Ajibola Basiru, ya buƙaci Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, da ya yi...
Hukumar Gyaran Hali ta Ƙasa (NCoS) a Jihar Kano ta kama mata biyu bisa zargin ƙoƙarin shigar da miyagun ƙwayoyi...
Hukumar Gudanarwa ta Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kogi (Kogi State Polytechnic), Lokoja, ta amince da sallamar wasu ma’aikata...
Hukumar gudanarwar Jami’ar Tarayya ta Ilimi (FUE), Pankshin, a Filato, ta gano wasu mutane da suka ƙware wajen ƙirƙira da...
Hukumomin Ghana sun kori ƴan Najeriya 42 daga yankin Ashanti bayan kotu ta same su da laifukan da suka shafi...
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da nasarar ceto sauran ɗalibai da ma’aikatan makaranta 130 da aka sace daga Makarantar Katolika ta...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.