ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, July 26, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wike Ya Gargaɗi Sakataren APC Na Ƙasa Da Ya Nisanci Siyasar Ribas

by Abubakar Sulaiman
7 months ago
Wike

LABARAI MASU NASABA

2027: Magoya Bayan Tinubu Sun Yi Watsi Da Sukar Takarar Musulmi-Musulmi Da Kwankwaso Ya Yi

Kabiru Gaya Ya Amince Zai Sauya Sheƙa Zuwa APC

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya gargaɗi Sakataren Jam’iyyar APC na Ƙasa, Ajibola Basiru, da ya daina tsoma baki a siyasar Jihar Ribas, yana mai buƙatar ya riƙa taka-tsantsan da kalaman da yake furtawa. Wike ya yi wannan gargaɗi ne yayin ziyarar “godiya” da ya kai Karamar Hukumar Oyigbo a Jihar Ribas.

Wike ya yi iƙirarin cewa jam’iyyar APC ta karɓi wasu kuɗaɗe daga cikin naira biliyan 600 da ke asusun gwamnatin Jihar Ribas, yana mai cewa jihar “wuri ne da ba a yarda a tsoma baki ba.” Wannan na zuwa ne bayan da Mataimakin Shugaban APC na Kudu maso Kudu, Victor Giadom, ya bayyana Gwamna Siminalayi Fubara a matsayin “jagoranta,” furuci da ya jawo cece-kuce a siyasar jihar.

  • Ba Zan Goyi Bayan Tinubu A 2027 Kamar Wike Ba — Makinde
  • Canada Za Ta Caka Wa Kanta Wuka Kan Matakin Da Ta Dauka A Kan Kasar Sin

Sai dai Sakataren APC na Ƙasa, Ajibola Basiru, ya soki kalaman Giadom, yana mai cewa muƙamin gwamna matsayi ne mai daraja da ya kamata a girmama duk wanda ke riƙe da shi, ba tare da la’akari da bambancin siyasa ba. Basiru ya bayyana hakan ne a wani saƙon da ya wallafa a shafinsa na Facebook a daren Lahadi, yana mai cewa kalaman cin mutunci ne ga gwamna ba su dace ba.

ADVERTISEMENT

Da yake mayar da martani, Wike ya ƙalubalanci Basiru, yana mai gargaɗin cewa duk wanda ya tsoma baki a harkokin Jihar Ribas zai fuskanci sakamako. Ya ce bai kamata a ɗauki goyon bayan da al’ummar Ribas ke bai wa Shugaba Bola Tinubu a wasa ba, yana mai jaddada cewa “duk abin da ya faru, wanda ya tsoma baki shi ya jawo wa kansa,” tare da bayyana Ribas a matsayin jihar da ba a yarda da tsoma baki daga waje ba.

Wike
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Sojojin Ruwa Sun Cafke Jirgin Ruwa Maƙare Da Ɗanyen Mai Na Sata
  • Abubakar Sulaiman
    Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Naɗa Sabon Mai Ba Shi Shawara
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Alƙalin Babbar Kotu A Kebbi
  • Abubakar Sulaiman
    Sojoji Sun Kamata Ƴan Bindiga 5 Da Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane A Yobe

MASU ALAKA

Kwankwaso Zai Koma ADC Ranar Litinin
Manyan Labarai

2027: Magoya Bayan Tinubu Sun Yi Watsi Da Sukar Takarar Musulmi-Musulmi Da Kwankwaso Ya Yi

July 22, 2026
Kabiru Gaya Ya Amince Zai Sauya Sheƙa Zuwa APC
Labarai

Kabiru Gaya Ya Amince Zai Sauya Sheƙa Zuwa APC

July 21, 2026
Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai
Siyasa

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
Next Post
Sojoji Sun Tarwatsa Gungun Masu Tayar Da Bam A Adamawa

Sojoji Sun Tarwatsa Gungun Masu Tayar Da Bam A Adamawa

LABARAI MASU NASABA

Wike

Sojojin Ruwa Sun Cafke Jirgin Ruwa Maƙare Da Ɗanyen Mai Na Sata

July 26, 2026
Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

Sin Za Ta Ci Gaba Da Kare Ikon Mulkin Yankuna Da Hakkoki Da Moriyarta Ta Teku

July 26, 2026
Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

Xi Jinping Ya Mika Sakon Murnar Cika Shekaru 61 Da Samun ‘Yancin Kai Ga Shugaban Maldives

July 26, 2026
Wike

Shugaban Ƙasa Tinubu Ya Naɗa Sabon Mai Ba Shi Shawara

July 26, 2026
Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

Sin Ta Ayyana Shirin Ko-ta-kwana Na Samar Da Tallafin Gaggawa Ga Lardin Guangdong

July 26, 2026
Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

Fina-finan Kasar Sin Suna Haskakawa Tare Da Samar Da Dimbin Kudaden Shiga A Zangon Nuna Fina-finai Na Lokacin Zafi Na Bana

July 26, 2026
Shugaban Senegal Ya Jinjinawa Kasar Sin Bisa Taimakon Gina Zaurukan Gudanar Da Wasannin Gasar Olympics Ta Matasa

Shugaban Senegal Ya Jinjinawa Kasar Sin Bisa Taimakon Gina Zaurukan Gudanar Da Wasannin Gasar Olympics Ta Matasa

July 26, 2026
Wike

Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Alƙalin Babbar Kotu A Kebbi

July 26, 2026
Bala Mohammed

Sadakin Budurwa ₦3,000 Na Bazawara ₦1,500: Gwamnatin Bauchi Ta Ƙaryata Batun

July 26, 2026
Arewa Ta Rasa Alƙiblarta – Dattawan Arewa

Arewa Ta Rasa Alƙiblarta – Dattawan Arewa

July 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.