Hukumar Kula Da Ci Gaban Kasa Da Gyare-gyare Ta Sin Ta Kebe Yuan Miliyan 50 Don Tallafa Wa Farfadowa Bayan Abkuwar Ibtila’o’i A Guangxi
A yau Litinin 24 ga wata, hukumar kula da ci gaban kasa da gyare-gyare ta Sin (NDRC) ta kebe kudi...
A yau Litinin 24 ga wata, hukumar kula da ci gaban kasa da gyare-gyare ta Sin (NDRC) ta kebe kudi...
A jiya Lahadi aka kaddamar aikin gina cibiyar warkar da masu fama da cutar daji bisa tallafin kasar Sin a...
Sakatare janar na kwamitin kolin JKS Xi Jinping, ya nanata muhimmancin karfafawa da fadada nasarorin da aka samu a gangamin nazari da ilmantarwa na jam’iyyar, domin kafawa da aiwatar da cikakkiyar fahimtar salon tafiyar da ayyukan shugabanci. Xi Jinping wanda shi ne shugaban kasar Sin kuma shugaban hukumar koli ta soja, ya bayyana haka ne cikin umarnin da ya bayar a baya bayan nan, wanda aka nazarta yayin taron da rukunin koli mai jagorantar ayyukan gina JKS ya yi a yau Litinin. (Mai fassara: Fa’iza Mustapha)
Da yammacin yau Litinin, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya tattauna da sarkin masarautar Hashemite ta Jordan, Abdullah II Bin...
Jami’an Rundunar ’Yansandan Nijeriya sun ceto mutane 75 da suka hada da maza, mata da yara, bayan wasu ’yan bindiga...
Sojojin Rundunar Hadin Gwiwa ta Arewa maso Yamma, 'Operation FANSAN YAMMA', sun tare kwale-kwale guda uku, wadanda ba a hada...
Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal na dab da sayar da dan wasan gabanta Gabriel Martinelli ga kungiyar Al-Hilal dake buga...
A halin yanzu, ciwon ido mai saurin yaɗuwa wato 'Apollo' ta kama Kakakin Majalisar Dokokin jihar Bauchi, Abubakar Y. Sulaiman....
Kwana huɗu bayan sace ɗimbin masu ibada a wani babban masallaci da ke yankin Dakera, a Karamar Hukumar Borgu ta...
Ɗan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Rabiu Kwankwaso, ya buƙaci Sanata Abdul’aziz Yari da ya sake yin nazari...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.