ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babbar Sallah: Tsadar Tumatir Na Barazana Ga Armashin Bikin

by Abubakar Abba
2 years ago
Tumatir

Biyo bayan tashin gwauron zabi da Tumatari ya yi wanda ya kai sama da kashi 100 a ‘yan watannin da suka gabata, musamman a jihar Legas da sauran wasu jihohin da ke a kasar nan, mai yuwa tashin farashin ya zama barazana na shirye-shiyen da Musulmi ke yi domin gudanar da bukukuwan babbar Sallah da ke tafe, duba da yadda ake yin amfani dashi wajen dafa difadi-kar Shinkafa.

‘Yan kasuwar da ke yin hada-hadar kasuwancinsa, sun dangan-ta wannan tashin farashin kan sauyawar kakar nomansa.
Kazalika, sun yi ikirarin cewa, isowar Tumatir din da aka noma a cikin rani a sassan kasar nan, inda wanda aka noma a yanzu lokocin girbinsa an rigu da yawan wanda ake kai wa kasuwa domin sayar wa.

  • Yawan Wutar Lantarki Da Jerin Madatsun Ruwa Dake Sin Suka Samar A Rubu’in Farko Na Bana Ya Zarce Kilowatts Biliyan 52
  • Alkiblar Da Nijeriya Ta Dosa Cikin Shekara 25 Na Dimokuradiyyarta

Malam Umar Tanko wani mai sayar da Tumatir a kasuwar Mile 12 a jihar Legas ya sanar da cewa, Kwando daya na danyen Tu-matir mai kyau, a watan Afrilun da ya wuce, an sayar dashi daga Naira 50,000 zuwa Naira 80,000, amma a yanzu, ana sayar da Kwando daya daga Naira 140,000 zuwa Naira 150,000.

ADVERTISEMENT

Ya ce, matsakaicin Kwando daya na Tumatir da bai yi dameji a hanya lokacin da aka yo safarasa daga Arewacin Nijeriya zuwa kudancin kasar nan ba, a yanzu ana sayar dashi daga Naira 60,000 zuwa Naira 100,000, ya danganata da irin damejin da ya yi.

Ya ci gaba da cewa, a watan Afirilun da ya wuce, Kwando daya irin wannan na Tumatir an sayar dashi a kan Naira 30,000.

LABARAI MASU NASABA

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

Kazalika ya bayyana cewa, danyen Tattasai da ake yin amfani dashi a cikin dafadikar Shinkafa, shi ma farashinsa ya tashi wanda farashin har ya rubanya na watan da gabata.

Umar ya kara da cewa, a watan da ya wuce, farashin Bokiti daya na danyen Tattasai, an sayar dashi daga Naira 3,000 zuwa Naira 4,000, amma a yanzu ana sayar dashi kan Naira 8,000.

Shi ma wani mai sayar da Tumatir a kasuwar Ikorodu da ke a ji-har Legas Shefiu ya danganta tashin farashin na Tumatir saboda rage kawo shi ganin cewa, kakar rani ta nomansa, ta wuce.

A cewarsa, “ A watan da ya wuce, mun sayar da Bokiti daya kan daga Naira 4,000 zuwa Naira 5,000, amma a yanzu, muna sayar da Bokiti daya kan Naira 10,000, nawa ma akwai sauki domin na sayo shi ne daga Kano ba daga kasuwar Mile 12”.

Lamarin na hauhawan farashin ya kuma karade sauran wasu jihohin kasar nan kamar a Edo, Abuja, da Delta da sauransu.

An ruwaito cewa, wasu mazauna wadannan jihohin ba sa ma iya sayen kwayar Tumatir daya a kan Naira 500 duba da yadda ake sayar da Kwandon sa daya daga Naira 120,000 zuwa Naira 140,000.

A garin Onitsha na jihar Anambra, farashin Kwando daya na danyen Tumatir ya kai daga Naira 110,000 zuwa Naira 140,000.

Bugu da kari, a watan Afirilun da ya wuce, Hukumar Kiddiga ta Kasa wato (NBS) a cikin rahoton da ta fitar na hasashen tashin farashin kayan abinci ta bayyana cewa, farashin kilo daya na Tumatir ta karu da kashi 131.58 a cikin dari a 2023 da kuma a cikin watan Afirilun 2024.

Sai dai, rahoton hukumar ya bayyana cewa, a tsakanin watan Maris da watan Afirilun 2024, farashin kilo daya na Tumatir, ya karu zuwa kashi 17.06 a cikin dari.

Kazalika, a cikin wani rahoton hasashe da SBM ta fitar ya bay-yana cewa, a watan Maris din 2024, dafa Shinkar dafadika ta hanyar yin amfani da Tukunyar Isar Gas a mayan biranen da ke a kasar nan, farashin ya karu zuwa Naira 17,000 2024, sabainin yadda ya kai na Naira 13,106 watan Okutobar 2023.

Tumatir
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya

MASU ALAKA

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe
Noma Da Kiwo

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

June 12, 2026
Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT
Noma Da Kiwo

Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT

June 6, 2026
Next Post
Gwamna Bala

Guguwa Mai Karfi Ta Yi Ajalin Mutum 4 A Kasuwar Baje Koli A Bauchi

LABARAI MASU NASABA

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Ceto Yaro Mai Shekara Shida Da Aka Sace, Sun Cafke Wanda Ake Zargi A Borno

June 13, 2026
Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutun Biyu Da Ake Zargi Da Fashi Da Makami A Adamawa

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.