ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bukatar Sake Fasalin Yadda Ake Karbar Sabon Katin Zabe

by Bello Hamza
3 years ago
Zabe

Tuni dai aka fara karbar katin zabe na dindin a dukkan kananan hukumomin kara nan kamar yadda Hukumar Zabe mai Zaman Kanta (INEC) ta sanar, ta ce, za a fara karbar sabon katin ne a tsakanin ranakun 12 ga watan Disamba zuwa ranar 22 ga watan Janairu na shekarar 2023.

Hukumar ta zartar da cewa, za a cigaba da karbar katin ne a cibiyoyin rajista a mazabu 8,809 na fadin tarayyar kasar nan a tsakanin ranakun da aka zayyana na ranakun 6 zuwa 15 ga watan Janairu shekarar 2023.

  • Hada Rubutu Da Karantarwa Ne Babban Kalubalen Da Nake Fuskanta -Amira Sule
  • Gwamnatin Kano Ta Tunbuke Kwamishinan Addinai Kan Rashin Mata Biyayya

Rahottanin da suke fitowa daga cibiyoyin kabar ya nuna cewa, Shirin karbar katin yana gamuwa da cikas na abin da ya shafi cunkoso da rudanin rashin tantanace masu karbar katin.

ADVERTISEMENT

Haka kuma karbar katin a yankin babban birnin tarayyar kasar nan Abuja ya nuna cewa, an karbar katin a lokaci daya a dukkan kananan hukumomi 6 na birnin tarayyar.

A wasu cibiyoyin karbar katin a yankin Abuja, al’umma da suka yi rajista na taruruwan sun sun fito domin karbar katin amma babu isassun ma’aikatan da za su saurare su tare da basu katin zaben, cunkoson ya haifar da babbar matsala a wasu cibiyon kabar katin.

LABARAI MASU NASABA

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Ganawar Neman Aiki

A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara

Haka kuma an samu bayanan cewa, an cigaba da bayar da katin a wasu mazabu, duk da cewa hakan ya danganta ne da yadda mutum ya yi rajistar tunda farko yin rajistar, ko mutum ya tashi ne daga wani gari zuwa wani ko kumu yana neman a sake masa katin a dalilin bacewa ko salwanta, ko kuma wasu dalilai na daban.

Kamar yadda aka yi tunani al’umma da dama da suka tattauna da manema labari sun nuna damuwarsu a kan yadda shirin rarraba katin ke gudana, wasu na yabawa wasu kuma na nuna damuwarsu a kan yadda ake bayar da katin. A yayin da wasu da aka tattauana da su suka jinjina tare da yabawa da yadda jami’an hukumar INEC suke tafiyar da shirin raba katin sai dai sun yi korafin yadda ba a yi cikakken tsarin ba, abin da ya kai ga wahalar da mutane da dama da suka nufi cibiyoyin karbar katin zabensu na dindindin.

A mastayinmu na dan jarida mun yi imanin cewa, bai kamata a ce, karbar katin zaben ya zama wani abin da za a sha wahala a kai ba. Tunda akwai sauran lokaci da aka ayyana na karbar katin ya kamata a ce, INEC ta kara kaimin yadda take gudanar da shirin.

Muna sane da yadda hukumar ke fama matsalolin gurbatattun ‘yan siyasa da ke kokarin kawo cikas ga tsarin shirin gudanar da zaben gaba daya don cimma burin kashin kansu. Tabbas ina sane cewa, INEC na fuskantar manyan matsaloli a halin yanzu.

Amma kuma in aka lura da yadda aka fuskanci rudai a lokacin da aka yi rajistar yakamata a ace an dauki darussa ta yadda karbar katin a wanna lokacin ya zama a cikin sauki ga masu karbar katin a sassan Nijeriya. Tun da aka fara fuskantar wadannan matsalolin yakamata a ce, INEC ta dauiki matakin sake fasalin yadda ake rarraba katin duk shi dan Nijeriya gwamnace ya yi komai a lokacin da al’amurra suka kure.

Ana iya ganin wannan a lokacin da aka yi rajistar katin inda sai daga karshe mutane suka yi ta tururwa don katin abin da sanya har sai da aka ta kiraye-kirayen neman a kara wa’adin cigaba da bayar da katin, magana har sai da ta kai ga hukuncin kotu na nemi a kara wa’adin lokacin yin rajistar.

A kan haka yakamata ace. Hukumar ta samar ya yanayin da karbar ya zo a cikin sai tun a karon farko don a kulle bakin masu kokarfi wadanda basu ganin alhairi a dukkan ayyukan da hukumar take yi a dukkan lokaci.

Kamar dai yadda ta yi a lokacin da ake yi wa al’umma rajistar kantin zaben, yakamata a INEC ta samar da cibiyoyin karbar katin zabe a kusa da al’umma tare da kuma fadakar da mutane bukatar fitowarsu don karbar katin zaben domin kuwa in har mutum bashi da katin zaben bashi ba zabe a 2023.

Dokar zabe ta shekara 2023 ta tanadi cewa, dole sai in mutum yana da katin zabe ne akwai zai samu damar kada kuri’a a kan dole ta samar da yanayin da kowa zai samu karbar katin zaben don ya sauke nauyin da ke kansa na zaban wanda yake so ya mulke shi a shekarar 2023.

Ya kuma kamata jam’iyyun siyasa su kara kaimi wajen fadakar da mambobin su a kan bukatar fitowa don su karbi katin zaben ba wai kawai su bar wa gwamnati aikin fadakawar ba. A daidai lokacin da muke da kasa da kwanaki 50 zuwa ranar da za a gudanar da zaben, lallai babu wani lokaci da za a bata.

Zabe
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

MASU ALAKA

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Ganawar Neman Aiki
Bakon Marubuci

Yayin Da Dangote Ya Bayyana A Ganawar Neman Aiki

June 12, 2026
A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara
Bakon Marubuci

A Karshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Damar Yin Takara

June 12, 2026
‘Symbolic Interactionism’:Sabuwar Makaranta A Kimiyyar Zamantakewa
Bakon Marubuci

‘Symbolic Interactionism’:Sabuwar Makaranta A Kimiyyar Zamantakewa

June 5, 2026
Next Post
Tinubu Ya Amince Zai Dauki Musulmi A Matsayin Mataimakinsa —Ganduje

Mutanen Arewa Ba Su Da Wata Hujjar Kin Zabar Tinubu — Ganduje

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.