ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dakatar Da Shigo Da Manja: Kwararru A Nijeriya Sun Bukaci A Zuba Jari Mai Yawa A Fannin

by Abubakar Abba
3 years ago
Manja

Kwararru a fannin noman Kwakwar Manja sun yi kira da a zuba jari a nomanta, mussaman don a kara bunkasa nomanta a kasar nan.

A wata hira da ban da ban da aka yi da su a jihar Legas, kwararrun sun mayar da martani ne kan rahoton da aka wallafa a kwanan baya cewa, Nijeriya ta shigo da Manja da kudinsa ya kai Naira biliyan 299.6 daga 2017 zuwa 2022.

  • Sudan: Jami’o’in Nijeriya Sun Sha Alwashin Bai Wa Daliban Da Aka Kwaso Guraben Karatu
  • Burin Bai Wa Jama’a Shawarwari Ya Sa Na Fara Waka – Jamilu JEY BOY

Rahoton na tsakiyar shekara wanda hukumar kididdiga ta kasa (NBS) ta wallafa ya nuna cewa, Danyen Manjan na daga cikin manyan kaya biyar da ake shigo wa da su cikin Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Daya daga cikin kwararru Farfesa  Adetunji Iyiola ya koka kan yadda ake shigo da Manjan cikin kasar nan,duk da cewa Nijeriya ta kasance kasar noma.

A cewar Iyiola, akwai bukatar a habaka noman Kwakwar Manja a kasar nan, musamman ta hanyar yin amfani da dabarun zamani ma yin noma.

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Ta Yi Asarar Biliyoyin Naira Saboda Dakatar Da Shigo Da Motoci Ta Iyakokinta

Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA

Ya bayyana cewa,ganin cewa fannin ana samun dimbin kudaden shiga, akwai bukatar a zuba jari mai yawa a fannin a kasar nan tare da kuma zuba jari wajen sarrafa shi.

“Muna da mutane masu kunbar susu da dama a kasar nan a saboda haka akwai bukatar su zuba jarinsu a fannin wajen nomanta da kuma sarrafa ta yadda za ta kai har ana fitar da ita zuwa ketare.

A cewarsa, a zaman mu na kasar, bai kamata ace muna shigo da Manja ba domin Allah ya wadace mu da kasar yin noma mai kyau, musamman a jihohin Osun da Ondo.

Ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta zuba jari a fannin, mussaman wajen kara fadada noma noman ma Kwakwar Manja a kasar nan , inda ya kara da cewa, akwai kuma bukatar a samar wa da manoman na Kwakwar Manja kayan nomanta na zamani don a kara samar da ita fa yawa a kasar nan.

A cewarsa, akwai kuma bukatar gwamnatin ta kara taimaka wa masu sarrafa ta a cikin kasar, inda hakan zai sa a rage shigo da ita daga kasar waje, mussaman don a kara bunkasa tattalin arzikin Nijeriya.

Shi ma a na sa bangaren daya kwararen a fannin Mista Akin Alabi yk bayyana cewa, dole ne a kara yin kokari wajen sarrafa ta a cikin kasar nan, mussaman don a rage shigo da ita daga kasar waje.

Ya bayyana cewa, akwai kuma bukatar a samar wa da manoman ta ingantacce Iri don su samu riba mai yawa bayan sun yi girbi.

Ya sanar da cewa, muna da bukatar samun masu noman Kwakwar Manja a kasar nan domin muna da kasar yin noma mai kyau.

Manja
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Nijeriya Ta Yi Asarar Biliyoyin Naira Saboda Dakatar Da Shigo Da Motoci Ta Iyakokinta
Labaran Kasuwanci

Nijeriya Ta Yi Asarar Biliyoyin Naira Saboda Dakatar Da Shigo Da Motoci Ta Iyakokinta

May 29, 2026
Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA
Labaran Kasuwanci

Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA

May 21, 2026
Indomie Ta Sake Karrama Kwastominta A Gasar “Garabasar Samun Nasara” A Jihohin Arewacin Nijeriya
Labaran Kasuwanci

Indomie Ta Sake Karrama Kwastominta A Gasar “Garabasar Samun Nasara” A Jihohin Arewacin Nijeriya

April 21, 2026
Next Post
Tsokaci Kan Maza Masu Boye Bayanan Kansu Wurin Neman Aure

Tsokaci Kan Maza Masu Boye Bayanan Kansu Wurin Neman Aure

LABARAI MASU NASABA

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.