ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Diezani Ta Kashe Fam 140,000 A Kayan Daki Masu Tsada – Kotun Birtaniya

by Rabi'u Ali Indabawa
7 months ago
Diezani

Masu gabatar da kara na Virtaniya sun shaida wa Kotun Southwark Crown da ke London cewa tsohuwar Ministar Albarkatun Man Fetur ta Nijeriya, Diezani Alison-Madueke, ta kashe kusan fam £140,000 wajen sayen kayan daki na alatu da kayan ado a rana guda.

Masu gabatar da karar sun ce wannan kashe-kashen kudi ya faru ne a lokacin da ake zargin Alison-Madueke tana karvar cin hanci (alawus-alawus) daga wasu manyan mutane a masana’antar man fetur.

  • Ka Manta Da Komai, Ka Bar Abba Ya Yi Wa Kano Aiki — Matar Ganduje Ga Kwankwaso
  • NDLEA Ta Yi Alkawarin Kwace Kadarorin Da Ke Ba Da Mafaka Ga Dillalan Kayoyi

A halin yanzu, Alison-Madueke na fuskantar shari’a tare da jagoran kamfanin mai, Olatimvo Ayinde, da kuma dan uwanta, Doye Agama. Mutanen ukun suna fuskantar tuhume-tuhume guda viyar da suka shafi zargin karbar cin hanci. Dukkansu sun musanta laifin da ake zarginsu da shi.

ADVERTISEMENT

A cewar masu gabatar da kara, tsohuwar ministar ta yi wadannan sayayyar ne a wani shagon kayan tarihi na alatu a birnin London, inda ta sayi fitilu na musamman da aka kera bisa oda, kayan daki masu inganci, da kuma ayyukan fasaha na ado.

An shaida wa kotu cewa ana zargin an viya kudin kayan ta hannun wasu tsaka-tsaki, va kai tsaye ta hannun Alison Madueke ba.

LABARAI MASU NASABA

Direbobi 123 A Kano Suna Fuskantar Tuhuma Kan Laifin Keta Dokokin Amfani Da Lambar Mota

‘Yansanda Sun Kama Mutum Biyu Kan Zargin Damfarar Wayar Salula A Jihar Adamawa

Lauyar masu gavatar da kara, Alexander Healy, ta fada wa alkalai cewa Alison Madueke “ta rayu cikin rayuwar alatu a London,” inda ta kara da cewa ana zargin wasu ’yan kasuwa da ke neman samun tasiri a harkar man fetur ta Nijeriya ne suka tallafa wa wannan salon rayuwa.

Ta ce ana zargin cin hancin  ba a bayar da shi a matsayin kudi kai tsaye va, sai dai a matsayin kayayyakin alatu da kuma dama ta amfani da kadarori masu tsada.

Tun da farko, a ranar 27 ga Janairu, kotun ta ji cewa ana zargin tsohuwar ministar ta karbi kayayyakin alatu da kuma amfani da manyan kadarorin kasa a matsayin alawus-alawus yayin da take kan mukaminta.

Gidan talabijin na Channels, ya ruwaito cewa magoya baya daga al’ummar Ijaw a Nijeriya sun cika wurin zama na jama’a a kotun, inda da dama daga cikinsu suka yi tafiya zuwa London domin bibiyar shari’ar.

Bangaren kariya ya musanta dukkan zarge-zargen. A ranar 29 ga Janairu, Jonathan Laidlaw, lauyan da ke kare Alison Madueke, ya shaida wa kotu cewa abokiyar aikinsa va ta da cikakken iko kan bayar da kwangilolin man fetur a lokacin da take minista.

Ya yi jayayya cewa Alison Madueke ta yi aiki ne kawai a matsayin “hatimi na tabbatarwa” ga shawarwarin da hukumomi da jami’an da suka dace suka riga suka yanke, yana mai jaddada cewa ba ta yi tasiri wajen bayar da kwangiloli ba, kuma ba ta karɓi cin hanci ba.

Diezani
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙungiya Ta Gudanar Da Zaɓen Sabbin Shugabanninta A Abuja
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Yadda Tinubu Ya Kashe Naira Biliyan 37.64 A Tafiye-tafiye
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ta’addaci: Mutum 14,500 Sun Bace A Arewa Maso Gabas

MASU ALAKA

Direbobi 123 A Kano Suna Fuskantar Tuhuma Kan Laifin Keta Dokokin Amfani Da Lambar Mota
Kotu Da Ɗansanda

Direbobi 123 A Kano Suna Fuskantar Tuhuma Kan Laifin Keta Dokokin Amfani Da Lambar Mota

July 18, 2026
An Kama Matashi A Kano Kan Zargin Kashe Abokinsa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum Biyu Kan Zargin Damfarar Wayar Salula A Jihar Adamawa

July 18, 2026
Disu
Kotu Da Ɗansanda

IGP Disu Ya Hana Jami’an Ƴansanda Yin Amfani Da TikTok Da Instagram Da Sauransu

June 26, 2026
Next Post
Kisan Woro A Jihar Kwara Ya Bayyana Rugujewar Tsaron Karkara A Nijeriya — Gbenga Hashim

Kisan Woro A Jihar Kwara Ya Bayyana Rugujewar Tsaron Karkara A Nijeriya — Gbenga Hashim

LABARAI MASU NASABA

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.