ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dorewar Tattalin Arzikin Duniya Ya Dogara Ne Kan Ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa Na Afrika Ta Tsakiya, Cewar Dantsoho

by Bello Hamza
3 weeks ago
Arzikin

Dorewa da ingantaccen fannin Tashoshin Jiragen Ruwa na Africa ta Gabas da Afirka ta Tsakiya shi ne, babban ginshikin ci gaba wanzuwar tattalin arzikin duniya.

Shugaban Hukumar Kula da Sufurin Tashoshin Jiragen Ruwa na Kasa Dakta Abubakar Dantsoho ya yi wannan furucin.

Dantsoho ya bayyana haka ne, a jihar bayan kammala taron Daraktocin mahukuntan kungiyar kula da Tashoshin Jiragen Ruwa na Africa ta Gabas da Afirka ta Tsakiya wato PMAWCA.

ADVERTISEMENT

Hukumar NPA ce, ta karbi bakuncin taron wanda ya samu halartar manyan shugabanin Hukumomin kula da Tashoshin Jiragen Ruwa da suka fito daga yankunan.

A lokacin taron, shugabanin sun tattauna kan batutuwa da dama da suka hada da, yadda za a kara inganta ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwan da ke a yankunan da samar da kayan aiki na zamani tare da ci gaba da kara karfafa hadaka da hadin kai.

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

A yayin taron, an kuma tattauna, kan yadda za a kara karfafa tsaro a tekunan da ke a yankunan da kara bunkasa hada-hadar kasuwanci da samar da kayan aiki na zamani a Tashoshin Jiragen Ruwa da ke yankunan.

Ministan kula da bunkasa fannin tattalin arziki na Teku Gboyega Oyetola, shi ma ya halarci taron.

Dantsoho a jawabinsa a wajen taron ya bayyana cewa, Tashoshin Jiragen Ruwa har yanzu, su ne kan gaba wajen samar da damar gudanar da hada hadar-hadar kasuwancida kuma kara habaka fannin tattalin arzikin duniya.

Dantsoho, wanda kuma shi ne shugaban kungiyar ta PMAWCA ya yi nuni da cewa, daukacin shugabanin da kuma masu Ruwa da tsaki a fannin ke a yankunan akwai gudunmawar da da su taka wajen kara saita alkiblar fannin na Sufurin Jiragen Ruwa da ke a yankunan.

Ya kara da cewa, Tashoshin Jiragen Ruwa na ci gaba da Kasancewa hanyoyin da ke bayar da gagarumar gudunmawa wajen hada kasuwanin kasa da kasa, musamman wajen kara bunkasa fannin tattalin arziki.

Ya ci gaba da cewa, hakan na kara haifar da gudanar da shugabanci na gari tare da kuma cimma burin da aka sanya a gaba, a fannin.

Shugaban ya kuma kara jaddada cewa ci gaba da kara tumbatsar tattalin arzikin duniya, hade yake da irin kokarin da Tashoshin Jiragen Ruwa suke yi, musamman a yankuna maso tasowa da ake da bukatar kayan aiki, domin a kara bunkasa gasa a bangaren sufurin Jiragen Ruwa a fadin duniya.

Shugaban ya kuma bayar da tabbacin cewa, Hukumar ta NPA, ba za ta yi kasa a guiwa, wajen ci gaba da samar da kyakyawan yanayi domin a kara ciyar da yankin gaba.

An kuma tattauna kan rahoton ayyukan kwamitin tare da kuma duba ci gaban da aka samu a tsakanin Tashoshin Jiragen Ruwa da ke a yankunan.

Arzikin
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ƙungiyar NPCF Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Ga Tinubu
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
An Yi Suka Kan Mayar Da Nijeriya Jujin Jibge Kwantaina Da Ake Shigowa Da Su

An Yi Suka Kan Mayar Da Nijeriya Jujin Jibge Kwantaina Da Ake Shigowa Da Su

LABARAI MASU NASABA

Wani Gidan Adana Kayan Tarihi Na Sin Ya Fitar Da Rahoton Yadda Dakarun Japan Suka Rika Zubawa Mutane Jinin Dabbobi Yayin Yakin Duniya Na Biyu

Wani Gidan Adana Kayan Tarihi Na Sin Ya Fitar Da Rahoton Yadda Dakarun Japan Suka Rika Zubawa Mutane Jinin Dabbobi Yayin Yakin Duniya Na Biyu

June 25, 2026
Wang Yi Ya Yi Kira Da A Gaggauta Bude Mashigin Hormuz

Wang Yi Ya Yi Kira Da A Gaggauta Bude Mashigin Hormuz

June 25, 2026
Ƙungiyar NPCF Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Ga Tinubu

Ƙungiyar NPCF Ta Yi Barazanar Janye Goyon Bayanta Ga Tinubu

June 25, 2026
Firaministan Sin Ya Halarci Taron Tattaunawa Da Wakilan ‘Yan Kasuwa Mahalarta Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na DAVOS

Firaministan Sin Ya Halarci Taron Tattaunawa Da Wakilan ‘Yan Kasuwa Mahalarta Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na DAVOS

June 25, 2026
Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026
Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.