ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, August 3, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

FIFA Za Ta Biya Omar Artan Alawus Ɗin Da Za A Bai Wa Kowanne Alƙalin Wasa

by Abba Ibrahim Wada and Sulaiman
1 month ago
Omar artan

Hukumar ƙwallon ƙafa ta duniya, FIFA ta tabbatar da cewa za ta biya alƙalin wasa ɗan ƙasar Somalia, Omar Artan, cikakken kuɗaɗensa na gasar cin kofin duniya ta shekarar 2026.

Wannan mataki ya biyo bayan hana shi shiga ƙasar Amurka da jami’an tsaron ƙasar suka yi, wanda hakan ya sa ba zai iya yin alƙalanci a gasar ba. Jami’an tsaron iyakokin Amurka sun tsare Omar Artan na tsawon sa’o’i 11 a filin jirgin sama na Miami, inda suka soke bizar tasa saboda zargin yana da alaƙa da ƙungiyar ta’addanci ta AlShabaab,

zargin da alƙalin wasan ya musanta.

ADVERTISEMENT

Amma tun da yake dukkan alƙalan wasa dole ne su zauna a sansanin horarwa da ke Florida, rashin bizar Amurka ya hana shi damar yin alƙalanci ko da a ƙasashen Canada da Meɗico ne.

Sai dai duk da wannan komabaya, Artan ya koma gida Mogadishu inda aka tarbe shi kamar gwani. Sannan kuma, hukumar ƙwallon ƙafa ta Turai wato UEFA ta karrama shi ta hanyar ba shi damar jagorantar babban wasan kofin “UEFA Super Cup” tsakanin PSG da Aston Ɓilla a watan Agusta mai zuwa.

LABARAI MASU NASABA

Shin Da Gaske An Tsani Tawagar Ƙwallon Argentina?

FIFA Ta Dakatar Da Ƙudurin Cefanar Da Gasar Kofin Duniya Bayan Shan Turjiya

Omar artan
Abba Ibrahim Wada
Website |  + posts Bio
  • Abba Ibrahim Wada
    Shin Da Gaske An Tsani Tawagar Ƙwallon Argentina?
  • Abba Ibrahim Wada
    Yadda ‘Yan Spain Suka Mamaye Kyaututtukan Kofin Duniya
  • Abba Ibrahim Wada
    Wane Ne Gwarzo Tsakanin Pele Da Maradona Da Messi?
  • Abba Ibrahim Wada
    Tasirin Da VAR Ta Yi A Gasar Kofin Duniya
Omar artan
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina
  • Sulaiman
    Iran Ta Musanta Iƙirarin Trump Kan Sabbin Tattaunawa da Amurka
  • Sulaiman
    ‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji Shida, Sun Sace Mutane 75 A Zamfara
  • Sulaiman
    Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

MASU ALAKA

Shin Da Gaske An Tsani Tawagar Ƙwallon Argentina?
Wasanni

Shin Da Gaske An Tsani Tawagar Ƙwallon Argentina?

August 2, 2026
Omar artan
Wasanni

FIFA Ta Dakatar Da Ƙudurin Cefanar Da Gasar Kofin Duniya Bayan Shan Turjiya

August 1, 2026
WAFCON 2026: Nijeriya Ta Sha Kashi A Hannun Malawi
Wasanni

WAFCON 2026: Nijeriya Ta Sha Kashi A Hannun Malawi

July 29, 2026
Next Post
Nijar Ta Rattaba Hannu A Kan Dokar Haramta Auren Jinsi

Nijar Ta Rattaba Hannu A Kan Dokar Haramta Auren Jinsi

LABARAI MASU NASABA

DSS

DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina

August 3, 2026
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

Iran Ta Musanta Iƙirarin Trump Kan Sabbin Tattaunawa da Amurka

August 3, 2026
Zamfara

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji Shida, Sun Sace Mutane 75 A Zamfara

August 3, 2026
Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

August 3, 2026
Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

August 3, 2026
Omar artan

WAFCON 2026: Ƴan Wasan Nijeriya 2 Ba Zasu Buga Wasan Ƙarshe Na Rukunin C Ba

August 2, 2026
Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

August 2, 2026
Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

August 2, 2026
Omar artan

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Ceto Mutane 9 A Zamfara

August 2, 2026
Sin Ta Fitar Da Shirin Shekaru 5 Na Daukaka Tsarin Tallata Da Samar Da Kayayyaki Domin Kyautata Hidimomi A Kauyuka

Sin Ta Fitar Da Shirin Shekaru 5 Na Daukaka Tsarin Tallata Da Samar Da Kayayyaki Domin Kyautata Hidimomi A Kauyuka

August 2, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.