Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta rattaba hannu a kan dokar haramta auren jinsi ko kuma mu’amalar jinsi guda, wanda aka tanadi hukuncin ɗaurin da ka iya kai wa shekaru 20 a kan duk wanda aka samu da laifin yin haka. A ƙarƙashin sabuwar dokar, alƙali na iya ɗaure wanda aka samu da laifi daga shekaru biyar zuwa 10 tare da cin tara.
Har ila yau, dokar ta tanadi irin wannan hukunci a kan duk wanda aka samu da laifin sanya hannu ko ɗaukar nauyin auren ko shiga bikin ko wata ƙungiyar dake alaƙa da auren jinsi guda.
-
Rabi'u Ali Indabawahttps://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
-
Rabi'u Ali Indabawahttps://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
-
Rabi'u Ali Indabawahttps://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
-
Rabi'u Ali Indabawahttps://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
ADVERTISEMENT















Discussion about this post