ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Girke-girken Azumi (1)

by Bilkisu Tijjani and Sulaiman
5 months ago
Azumi

Assalamu alaikum masu karatu, barkanmu da sake haduwa da ku a wannan makon wanda shi ne mako kusan na karshe sai na a Azumin watan Ramadan, a cikin shirin namu mai farin jini da albarka na Girki Adon Mata.

A yau shafin na mu zai zo muku da kayatattun girke-girken Azumi:

Kamar yadda muka sani Azumi lokaci ne na girke girke da dama, kuma lokaci ne daya kamata uwargida ta tanaji abinci iri-iri, ko kuma na ce ta san mai maigida ya fi bukata lokacin buda baki da kuma lokacin Sahur, sannan lokaci ne na kirkirar abinci don burge maigida.

ADVERTISEMENT

Lokacin buda baki ana so mai Azumi ya fara buda baki da Dabino saboda sunnah ce, da shi aka ce a fara, amma ba wai dole bane, sai kayan marmari (Fruit) kamar Kankana da Lemo, Gwanda, Abarba, da dai sauransu.

Bayan wadannan ba’a so mai Azumi ya fara da ruwan sanyi, sai ki ga wasu sun fara da ruwan sanyi to gaskiya yana kawo kullewar ciki. Ana so mai Azumi ya fara da abu mai dan dumi-dumi kamar shayi ko kunu ko kuma ruwan kanwa saboda kullewar ciki ko kuma kasala da ciwon ciki dOn saboda mutum ya samu damar yin Sallar Tarawi.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji

Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad

 

Mene ne ruwan kanwa?

Ruwan kanwa wani ruwa ne da ake yi wa mai Azumi, yana da dadi sosai sannan idan mai Azumi ya sha ba ya sa kasala yana warware cikin mutum ko hanjin cikin mutum, idan mai Azumi ya saba da shan ruwan kanwa duk lokacin da bai sha ba ba zai taba jin dadi ba.

 

Ya ake ruwan kanwa?

Da farko za ki samu Gero sai a surfa shi a cire masa dusa sannan a wanke shi a shanya shi ya sha iska wato ya bushe sosai, sai ki dan soya shi ya yi kamshi, sannan ki zuba masa kayan kamshi citta, kanunfari, masoro, sai ki bayar a nika miki shi ya yi laushi sosai kamar na kunu, ki shanya shi ya bushe, sai ki ajiye shi duk idan za ki dama sai ki diba ki zuba a wani dan bokiti haka sai ki dama shi da dan ruwan kanwa dama kin dora ruwa a wuta kamar dai yadda za ki yi kunu, idan ruwa ya tafasa sai ki kashe shi ki dan barshi ya sha iska saboda kada ya zama Kunu, sai ki zuba sannan ki zuba sukari ki ajiye shi a sha shi da dumi.

Za Mu Ci GABA Mako Mai Zuwa Idan Allah Ya Kai Mu

Azumi
Bilkisu Tijjani
+ posts Bio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (1)
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad
Azumi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026
  • Sulaiman
    Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola
  • Sulaiman
    Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran
  • Sulaiman
    Sin Ta Soki Abin Da Amurka Da Tarayyar Turai Ke Kira Da Wai ‘Damuwa Kan Sabuwar Dokar Kabilu’

MASU ALAKA

Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji
Girke-Girke

Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji

June 14, 2026
Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad
Girke-Girke

Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad

June 6, 2026
Amfanin Man Kwakwa Guda 12
Girke-Girke

Amfanin Man Kwakwa Guda 11

May 17, 2026
Next Post
Ciwon ciki

Ko Kin San...Maganin Wanke Dattin Ciki Da Mara Na Maza Da Mata?

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

Gwamnatin Zamfara Ta Jinjina Wa Shugaban NAHCON Kan Nasarar Aikin Hajjin 2026

July 4, 2026
Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

Tawaga Ta Biyu Ta Kwararrun Kasar Sin Ta Sauka A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo Domin Karfafa Yaki Da Cutar Ebola

July 4, 2026
Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

Yadda Gidauniyar Ɗahiru Mangal Ta Tallafa Wa Marasa Lafiya 30,000 A Katsina

July 4, 2026
Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

Babban Dan Majalissar Dokokin Kasar Sin Ya Halarci Jana’izar Marigayi Jagoran Addini Na Iran

July 4, 2026
Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

Akwai Barazanar Ƙaruwar Yunwa A Arewacin Nijeriya – Peter Obi

July 4, 2026
Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan

July 4, 2026
Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

Kwankwasiyya Ta Buƙaci A Binciki Zargin Kasafin Kuɗin PFIPC

July 4, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilanta Na Sake Fasalin Hukumar NYSC

July 4, 2026
Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

Gwamnan Katsina Ya Kai Ziyarar Duba Aikin Cibiyar Gyaran Motoci Mai Amfani Da Hasken Rana

July 4, 2026
Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

Yadda Ayyukan Titunan Gwamnan Kaduna Suka Farfaɗo Da Ilimi Da Kiwon Lafiya Da Noma A Sabon Gari

July 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.