ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, July 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Girke-girken Azumi (1)

by Bilkisu Tijjani and Sulaiman
5 months ago
Azumi

Assalamu alaikum masu karatu, barkanmu da sake haduwa da ku a wannan makon wanda shi ne mako kusan na karshe sai na a Azumin watan Ramadan, a cikin shirin namu mai farin jini da albarka na Girki Adon Mata.

A yau shafin na mu zai zo muku da kayatattun girke-girken Azumi:

Kamar yadda muka sani Azumi lokaci ne na girke girke da dama, kuma lokaci ne daya kamata uwargida ta tanaji abinci iri-iri, ko kuma na ce ta san mai maigida ya fi bukata lokacin buda baki da kuma lokacin Sahur, sannan lokaci ne na kirkirar abinci don burge maigida.

ADVERTISEMENT

Lokacin buda baki ana so mai Azumi ya fara buda baki da Dabino saboda sunnah ce, da shi aka ce a fara, amma ba wai dole bane, sai kayan marmari (Fruit) kamar Kankana da Lemo, Gwanda, Abarba, da dai sauransu.

Bayan wadannan ba’a so mai Azumi ya fara da ruwan sanyi, sai ki ga wasu sun fara da ruwan sanyi to gaskiya yana kawo kullewar ciki. Ana so mai Azumi ya fara da abu mai dan dumi-dumi kamar shayi ko kunu ko kuma ruwan kanwa saboda kullewar ciki ko kuma kasala da ciwon ciki dOn saboda mutum ya samu damar yin Sallar Tarawi.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ake Miyar Karkashi Da Nama

Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji

 

Mene ne ruwan kanwa?

Ruwan kanwa wani ruwa ne da ake yi wa mai Azumi, yana da dadi sosai sannan idan mai Azumi ya sha ba ya sa kasala yana warware cikin mutum ko hanjin cikin mutum, idan mai Azumi ya saba da shan ruwan kanwa duk lokacin da bai sha ba ba zai taba jin dadi ba.

 

Ya ake ruwan kanwa?

Da farko za ki samu Gero sai a surfa shi a cire masa dusa sannan a wanke shi a shanya shi ya sha iska wato ya bushe sosai, sai ki dan soya shi ya yi kamshi, sannan ki zuba masa kayan kamshi citta, kanunfari, masoro, sai ki bayar a nika miki shi ya yi laushi sosai kamar na kunu, ki shanya shi ya bushe, sai ki ajiye shi duk idan za ki dama sai ki diba ki zuba a wani dan bokiti haka sai ki dama shi da dan ruwan kanwa dama kin dora ruwa a wuta kamar dai yadda za ki yi kunu, idan ruwa ya tafasa sai ki kashe shi ki dan barshi ya sha iska saboda kada ya zama Kunu, sai ki zuba sannan ki zuba sukari ki ajiye shi a sha shi da dumi.

Za Mu Ci GABA Mako Mai Zuwa Idan Allah Ya Kai Mu

Azumi
Bilkisu Tijjani
+ posts Bio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Abubuwa Shida Da Ya Kamata Mace Ta Sani Kafin Ta Yi Aure
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Miyar Karkashi Da Nama
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Kura-kurai 7 Da Mata Ke Yi Wajen Kula Da Fatarsu
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Nasiha Ga Uwargida Kan Zafin Kishi (2)
Azumi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    An Karrama Masana Ilimin Lissafi Na Kasar Sin Da Lambobin Yabo Na Fields Medal
  • Sulaiman
    Ta Da Zaune Tsaye Da Philippines Ta Yi A Teku Ba Zai Lalata Dangantakar Hadin Gwiwar Sin Da ASEAN Ba
  • Sulaiman
    An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI
  • Sulaiman
    Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

MASU ALAKA

Yadda Ake Miyar Karkashi Da Nama
Girke-Girke

Yadda Ake Miyar Karkashi Da Nama

July 18, 2026
Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji
Girke-Girke

Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji

June 14, 2026
Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad
Girke-Girke

Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad

June 6, 2026
Next Post
Ciwon ciki

Ko Kin San...Maganin Wanke Dattin Ciki Da Mara Na Maza Da Mata?

LABARAI MASU NASABA

An Karrama Masana Ilimin Lissafi Na Kasar Sin Da Lambobin Yabo Na Fields Medal

An Karrama Masana Ilimin Lissafi Na Kasar Sin Da Lambobin Yabo Na Fields Medal

July 24, 2026
Ta Da Zaune Tsaye Da Philippines Ta Yi A Teku Ba Zai Lalata Dangantakar Hadin Gwiwar Sin Da ASEAN Ba

Ta Da Zaune Tsaye Da Philippines Ta Yi A Teku Ba Zai Lalata Dangantakar Hadin Gwiwar Sin Da ASEAN Ba

July 24, 2026
Jadawalin INEC:Kotun Daukaka Kara Ta Kassara Fatan Jam’iyyu Da ‘Yan Siyasa

Jadawalin INEC:Kotun Daukaka Kara Ta Kassara Fatan Jam’iyyu Da ‘Yan Siyasa

July 24, 2026
An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI

An Zartas Da Sanarwar Chengdu A Taron Ministocin Kungiyar APEC Kan Harkar Raya Fasahohin Dijital Da AI

July 24, 2026
NNPP Za Ta Kwace Mulki A Jihar Imo – Kwankwaso

Jam’iyyar NDC Ta Shirya Tsaf Domin Kafa Gwamnati A 2027 —Kwankwaso

July 24, 2026
Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

Sin Ta Kara Kamfanoni 14 Na Tarayyar Turai Cikin Jerin Wadanda Aka Hana Fitar Masu Da Kaya

July 24, 2026
Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Kyamar Baki: Shettima Ya Ja Kunnen Gwamnatin Afirka Ta Kudu

July 24, 2026
Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

Yadda Kasar Sin Ta Samar Da Ci Gaba Na Bai Daya

July 24, 2026
Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

Hatsin Da Kasar Sin Ta Girbe Da Lokacin Zafin Bana Ya Zarce Tan Miliyan 150

July 24, 2026
Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

Wani Dalilin Da Ya Sa Al’Ummar Afirka Ke Kaunar Kasar Sin Shi Ne Yadda Take Kokarin Zuba Musu Jari

July 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.