ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Leadership Hausa
5 months ago

Jama’a barkanmu da juma’a, barkanmu da kasancewa tare da wannan shafin na GORON JUMA’A, shafin da yake bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa da na nesa, har ma da wadanda aka dade ba a hadu ba.

Kamar kowane mako, yau ma shafin na tafe da wasu sakonnin gaishe-gaishen da ku ka aiko mana kamar haka:

  • Mahdi Shehu Ya Buƙaci EFCC Ta Binciki Ɗan Uwan Buhari, Sabiu Tunde
  • Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Zurfafa Kwazo Wajen Aiwatar Da Shirin Raya Kasa Na Shekaru 5 Karo Na 15

Sako daga Isma’il Shitu Jihar Zamfara:

ADVERTISEMENT

Assalamu Alaikum jaridar Leadership, dan ina so a mika min sakon gaisuwa ta zuwa ga mahaifiyata, da mahaifina, da kuma Yayyena da kannena kamar su; Adda, Atine, Yaya Sambo, Yaya Bello da kuma Ahmadu, da fatan sun yi Juma’a lafiya.

 

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Sako daga Hafsa Kabeer Jihar Kaduna:

Assalam.. Dan Allah a gaishe min da ‘yan’uwa na da abokan arziki irin su; Bilkisu Rabi’u, Zainab Kamal (zeezee), Hussaina, Yaya Dahiru, Kawu Musa ina fatan za su yi Juma’a lafiya, Amin.

 

Sako daga Rahinatu Junaid Jihar Bauchi:

Ina gaishe da babbar kawata wato Amina Mubarak (Meenah), Nabila Sani, Suhaima, Habiba Kabir, Yaya Faisal, Yaya Ridwan, Yaya Abdulmalik, Aunty Shamsiyya da kuma Suwaiba.

 

Sako daga Yusuf Garba Jihar Kaduna:

Sakon gaisuwata zuwa ga iyayena sai ‘yan’uwa na kamar su; Yaya Bashi, Yaya Ahmad Yaya Ummi, Yaya Sadiya, Yaya Mubarak, sai kawaye na A’isha, Firdausi, Khadija, Zainab da Yasmin sai malamaina Malam Hassan, Mal. Uzairu, Mal. Lawan, Malama Wasila, Malama Suwaiba, Malama Salma da Malama Ai’sha. Da fatan sun yi juma’a lafiya na gode.

 

Sako daga Aminu Tijjani Jihar Kano:

Assalamu Alaikum, dan Allah ina son a mika min sakon gaisuwa ta ga abokainai na Yusuf dan badure, Lawan na Eysha, Abdulbasi Munkaila, Sa’ad Idris, Muktar Isah, da kuma Al’amin Sabi’u, da fatan za su yi juma’a lafiya. Sannan ina gaida duk ‘yan gidanmu wato ‘yan’uwana wanda ban fado ba, Allah ya sa mu yi juma’a lafiya.

 

Sako Daga Aliyu Sadik Jihar Kano:

Ina gaida yayana Yusuf, da umma da Abbana da kuma abomanaina kamar su Muhammad da kuma Usman da Salisu da fatan sun yi juma’a lafiya.

 

Sako Daga Aisha Sa’eed (Hajiya) Isma’il, Daga Jihar Kaduna:

Ina gaishe da ‘yan’uwana su Fadima da Aliyu, da kanina Abdulsalam da kawayena na makaranta da kuma na unguwarmy da kowa da kowa na fadin duniya al’ummar Musulmi baki daya, da fatan za mu yi juma’a lafiya.

 

Sako Daga Tijjani Rabi’u Jihar Kano:

Ina gaishe da masoyiyata abar kaunata kuma farin cikin raina Fa’iza Jibril Autar mama, ina gaida abokina Garzali da Abba Ismo da Bilyaminu Lawan, da fatan sun yi juma’a lafiya.

 

Sako Daga Shukura Aminu Jihar Bauchi:

Ina gaida Habib Isma’il, da Rahma Isma’il, Fauziyya Isma’il, da sauran ‘yan’uwa na makaranta gabadaya. Ina kuma gaida Mamana da Babana Hajiya Hadiza da Alhaji Aminu, ina fatan za su yi juma’a lafiya.

 

Sako Daga Binta Yusif Jihar Katsina:

Ina gaishe da mutanen kanawa Maryama, Habibah, Saude da Amal. Ina gaishe da kafatanin mutanen Katsina musamman wanda suke ‘yan’uwa na jini da mutanen Jihar Kaduna su ma ‘yan’uwa na jini ina yi musu fatan alkhairi da barka da juma’a.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 13, 2026
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Tsohowar Shugaban Kotun Gargajiya A Benue

Kotu Ta Sake Ci Gaba Da Shari’ar ‘Yan Bindiga Biyar Masu Alaka Da Bello Turji

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.