ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

GORON JUMA’A

by Leadership Hausa
6 months ago

Jama’a barkanmu da juma’a, barkanmu da kasancewa tare da wannan shafin na GORON JUMA’A, shafin da yake bawa kowa damar mika sakon gaishe-gaishensa zuwa ga ‘yan’uwa da abokan arziki, na kusa da na nesa, har ma da wadanda aka dade ba a hadu ba.

Kamar kowane mako, yau ma shafin na tafe da wasu sakonnin gaishe-gaishen da ku ka aiko mana kamar haka:

  • Mahdi Shehu Ya Buƙaci EFCC Ta Binciki Ɗan Uwan Buhari, Sabiu Tunde
  • Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Zurfafa Kwazo Wajen Aiwatar Da Shirin Raya Kasa Na Shekaru 5 Karo Na 15

Sako daga Isma’il Shitu Jihar Zamfara:

ADVERTISEMENT

Assalamu Alaikum jaridar Leadership, dan ina so a mika min sakon gaisuwa ta zuwa ga mahaifiyata, da mahaifina, da kuma Yayyena da kannena kamar su; Adda, Atine, Yaya Sambo, Yaya Bello da kuma Ahmadu, da fatan sun yi Juma’a lafiya.

 

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

Sako daga Hafsa Kabeer Jihar Kaduna:

Assalam.. Dan Allah a gaishe min da ‘yan’uwa na da abokan arziki irin su; Bilkisu Rabi’u, Zainab Kamal (zeezee), Hussaina, Yaya Dahiru, Kawu Musa ina fatan za su yi Juma’a lafiya, Amin.

 

Sako daga Rahinatu Junaid Jihar Bauchi:

Ina gaishe da babbar kawata wato Amina Mubarak (Meenah), Nabila Sani, Suhaima, Habiba Kabir, Yaya Faisal, Yaya Ridwan, Yaya Abdulmalik, Aunty Shamsiyya da kuma Suwaiba.

 

Sako daga Yusuf Garba Jihar Kaduna:

Sakon gaisuwata zuwa ga iyayena sai ‘yan’uwa na kamar su; Yaya Bashi, Yaya Ahmad Yaya Ummi, Yaya Sadiya, Yaya Mubarak, sai kawaye na A’isha, Firdausi, Khadija, Zainab da Yasmin sai malamaina Malam Hassan, Mal. Uzairu, Mal. Lawan, Malama Wasila, Malama Suwaiba, Malama Salma da Malama Ai’sha. Da fatan sun yi juma’a lafiya na gode.

 

Sako daga Aminu Tijjani Jihar Kano:

Assalamu Alaikum, dan Allah ina son a mika min sakon gaisuwa ta ga abokainai na Yusuf dan badure, Lawan na Eysha, Abdulbasi Munkaila, Sa’ad Idris, Muktar Isah, da kuma Al’amin Sabi’u, da fatan za su yi juma’a lafiya. Sannan ina gaida duk ‘yan gidanmu wato ‘yan’uwana wanda ban fado ba, Allah ya sa mu yi juma’a lafiya.

 

Sako Daga Aliyu Sadik Jihar Kano:

Ina gaida yayana Yusuf, da umma da Abbana da kuma abomanaina kamar su Muhammad da kuma Usman da Salisu da fatan sun yi juma’a lafiya.

 

Sako Daga Aisha Sa’eed (Hajiya) Isma’il, Daga Jihar Kaduna:

Ina gaishe da ‘yan’uwana su Fadima da Aliyu, da kanina Abdulsalam da kawayena na makaranta da kuma na unguwarmy da kowa da kowa na fadin duniya al’ummar Musulmi baki daya, da fatan za mu yi juma’a lafiya.

 

Sako Daga Tijjani Rabi’u Jihar Kano:

Ina gaishe da masoyiyata abar kaunata kuma farin cikin raina Fa’iza Jibril Autar mama, ina gaida abokina Garzali da Abba Ismo da Bilyaminu Lawan, da fatan sun yi juma’a lafiya.

 

Sako Daga Shukura Aminu Jihar Bauchi:

Ina gaida Habib Isma’il, da Rahma Isma’il, Fauziyya Isma’il, da sauran ‘yan’uwa na makaranta gabadaya. Ina kuma gaida Mamana da Babana Hajiya Hadiza da Alhaji Aminu, ina fatan za su yi juma’a lafiya.

 

Sako Daga Binta Yusif Jihar Katsina:

Ina gaishe da mutanen kanawa Maryama, Habibah, Saude da Amal. Ina gaishe da kafatanin mutanen Katsina musamman wanda suke ‘yan’uwa na jini da mutanen Jihar Kaduna su ma ‘yan’uwa na jini ina yi musu fatan alkhairi da barka da juma’a.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Batun Dakile Shan Taba Sigari A Tsakanin Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

June 12, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

May 1, 2026
GORON JUMA’A
Madubin Rayuwa

GORON JUMA’A

March 20, 2026
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Tsohowar Shugaban Kotun Gargajiya A Benue

Kotu Ta Sake Ci Gaba Da Shari’ar ‘Yan Bindiga Biyar Masu Alaka Da Bello Turji

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.