ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Hukumar Kula Da Alkalai Ta Haramta Wa Lauyoyi 34 Zama Masu Shari’a A Nijeriya

by Leadership Hausa
5 months ago

Idris Aliyu Daudawa

Lauyoyi 34 wadanda aka bada sunayensu domin su zama Alkalai ko masu shari’a na babbar kotun tarayya aka gano cewa basu mallaki muhimman abubuwan da ake bukata ba ace an mallake su kafin a kai ga basu mukaman da aka yi niyya, da akwai dai babbar bukata da ita gaskiya ce kafin mutum ya kasance ya cancanci zama a Benci kan lamarin daya shafi shari’a ta kasa.

An gane hakan ne cikin rahoton da hukumar harkokin shari’a ta kasa wadda ita ce ta yi wa Lauyoyi 62 jarrabawa wadanda aka zaba bada dadewa ba, za’a nada su kan mukaman Alkalai ko kuma masu shari’a na Babbar kotun tarayya.

  • Batutuwan Da Suka Ci Wa ‘Yan Adawa Tuwo A Ƙwarya A Siyasar 2025
  • Sama Da Kwantainoni 600 Ke Sauka Duk Wata A Defo Din Kano —Mahukunta

Kamar yadda majiyar ta mu ta bayyana su Lauyoyin 62 a wasu watannin da suka gabata sun samu nasarar lashe jarrabawar CBT da Babbar kotun tarayya ta jagoranci yi, saboda haka ne sai aka sake ba ita hukumar sunayensu domin su sake fuskantar bincike da kuma ganawa tsakaninsu da (NJC).

ADVERTISEMENT

Majiyar ta ce idan aka yi amfani da sabon tsari na kamar yadda hukumar ta tanadar a karkashin jagorancin Babbar mai shari’a ta Nijeriya (CJN),Mai shari’a Kudirat Kekere-Ekun, ta ce a tabbatar da duk wadanda za’a basu wadancan mukaman a tabbatar da suna da gaskiya, cancanta, mutane kuma masu gaskiya da rikon amana, sune aka nada a mukaman jami’an shari’a,shi ya sa aka dauki matakin da sai al’umma sumn amince da su.

“Sai aka gaiyaci wasu mutane su tofa albarkacin bakinsu akan su mutanen da suka samu nasarar lashe jarabawar’akwai kuma abubuwan da aka bukata wadanda sai mutum ya tsallakesu ne za’a fara tunanin ba shi mukamin, sun hada da lamarin gaskiya, yadda mutumin yake tafiyar da harkokinsa, da kuma cancanta akan matsayin ko mukamin da aka ce za’a ba shi ko bata,” majiyar tace cikin bayanin da ta yi, gaiyatar tana dauke cikin wata takardar da,aka wallafa ranar 17 ga Satumba 2025.

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

Bayanan da mutanen suka yi abi akwai bada kwarin gwiwa kan matakin da ya kamata a dauka, sai dai kuma ya yi sanadiyar cire sunayen Lauyoyi mutane 34 da aka gano cewar basu cancanta a nadasu su kasance masu shari’a ko Alkalan Babbar kotun tarayya ta kasa.

A daya daga korafe- korafen da aka amsa da ke daukae da sa ranar 22 ga Satumba 2025, amma an amshi takardar ranar 23 ga Satumba,da babban Sakataren hukumar FJSC, ya samu dangane da daya daga cikin wadanda aka bada sunayensu,ma’aikaciya ce daga Jihar Imo, da aka yiwa zargiun cewar ta cika son amsar na goro wato Rashawa da cin Hanci”,”saboda sha’awart da take da ita, ta amshi cin Hanci”.

Mutumin da ya rubuto korafin,wanda yace shi abin ya shafe shi saboda wani rusau din da ya hada da kaddarasa ta muhalli wato gida a Abuja, inda ya yi zargin ba kawai an kama shi bane wanda ‘yansanda suka yi,dangane da rushe ma shi muhalli,sai ma da aka tilasta ma shi ya bada Naira milyan daya kafin a sake shi kan sharadin beli.

Yayin da yake yin kira da hukumar kula harkokin shari’a ta yi watsi da sunanta, wanda ya rubuta korafin cewa ya yi halin wadda aka bada sunan nata “a takaice dai ana iya cewa ita mace da bata da gaskiya, gaba daya duk lamurranta sun nuna akwai gazawa kan gwajin da aka yi mata kan irin kimarta, kai bata na cancanta a nada ta ba a matsayin mai shari’a ta babbar kotun tarayya ta Kasa”.

Ya kara da cewa: “Shi ma bangaren na shari’ar yana da na shi laifin a gaban al’umma, amma duk da haka suna maraba da matakin da bangaren shari’ar ya dauka wajen tsaftace bangaren daga masu halayen karbar Rashawa da cin Hanci, masuu kuma son kowane lokace su kaucewa inda gaskiya take saboda hakan.”

Da aka tuntube ta, darekatar labarai, ta hukumar NJC,Mrs Kemi Ogedengbe, wadda ta ki ta ce ko uffan,sai dai ta yi bayani dnagane rashin gaskiya na yawancin wadanda aka bada sunayen nasu, amma duk da hakan ta ce hukumar za ta yi taro tsakanin 13 zuwa 14 ga Janairu 2026 domin ta amince ma wadanda suka cancanci, a nada su kan mukaman na Alkalai masu shari’a na babbar kotun tarayya ta kasa.

Duk da hakan ta ce Lauyoyi 28 da aka amince da su za su sake fuskantar yin wani bincike akan su, domin a gano cancantarsu, ta yikarin haske mai nuna hukumar NJC ta shirya tsaf domin ta rage mizanin cancantar samun mukamin ba tare da yin la’akari da kowane ne abin ya shafa ba.

Leadership Hausa
Website |  + postsBio
  • Leadership Hausa
    Yadda Arsenal Ta Lashe Gasar Firimiya Bayan Shekara 22
  • Leadership Hausa
    Bukatar Kawo Karshen Akidar Kyamar Baki A Kasar Afirka Ta Kudu
  • Leadership Hausa
    Ikirarin Cewa Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, Marafan Sokoto, Nauyi Ne Ga Jihar Zamfara Da Jam’iyyar APC Ba Ta Da Tushe
  • Leadership Hausa
    Nazarin Kisan Gillar Da ‘Yan Kato Da Gora Suka Yi Wa Wani Matashi A Biniwe

MASU ALAKA

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Next Post
Sojoji Sun Nemi Ƴan Sokoto Su Miƙa Ragowar Ɓaraguzan Bam Ɗin Amurka

Sojoji Sun Nemi Ƴan Sokoto Su Miƙa Ragowar Ɓaraguzan Bam Ɗin Amurka

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.