• Leadership Hausa
Saturday, April 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Addu’ar Allah Ya Saukar Min Da Cutar Da Za Ta Sa Na Shiryu – Murja Ibrahim Kunya

by Abba Ibrahim Wada
2 months ago
in Al'ajabi
0
Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Fitacciyar mai barkwancin nan ta manhajar TikTok, Murja Ibrahim Kunya, ta bayyana cewa ta yi saukar Qur’ani amma bata kammala karatun sakandire ba.

Murja, mai shekara 24 a duniya, ta bayyana hakan ne a lokacin da take amsa tambaya ga rundunar ‘yan sandan jihar Kano.

  • Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ta Cafke Jarumar TikTok Murja Ibrahim Kunya
  • Gwamnatin Kano Ta Shirya Tarbar Zuwan Buhari Kano Bayan Kara Wa’adin Daina Tsaffin Kudi

Matashiyar ta bayyana cewa zagin da ake zargin cewa ta yi tsoho ne kuma ta dade da yi sannan kuma tana fatan daina zage-zage a shafin na ta na TikTok.

“Wasu mata na gani a daji ana dukansu shi ne hankali na ya tashi, mun yi kira domin a sako su amma abin ya gagara shine na fito na yi zagi sannan zagi na biyu kuma wani ne ya yi fostin cewa na yi hatsari na mutu hankalin mahaifiya ta ya tashi hakan yasa na yi zagin” in ji Murja, ‘yar asalin unguwar Hotoro da ke jihar Kano.

Da aka tambaye ta akan maganganun da take yi na batsa a shafin nata, sai Murja ta ce “Wakokin Ado Isa Gwanja ne guda biyu na “Warr” da “Chass” kuma itama gani ta yi ana bin wakar sannan ta yi amma bata san wakar ta sabawa doka ba.

Labarai Masu Nasaba

Tarihin Mamayar Tattar II

Bayani A Kan Starlink, Da Yadda Tsarinsa Ya Ke (Kimiyya)

“Tun mutuwar Kamal Aboki na yi addu’ar Allah ya kawo min cutar da za ta yi sanadiyyar shiriya ta” Cewar Murja.

Zauren hadin kan malaman jihar Kano ne dai ya shigar da karar Murja inda yake zarginta da furta kalamai na rashin tarbiyya da suka sabawa addinin musulunci wanda kuma zai iya zama hatsari ga ‘yan baya.

Tuni dai rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da cewa kwamishinan ‘yan sanda ya bayar da damar a kai Murja asibiti domin a duba lafiyar kwakwalwar ta.

Kuma da zarar an kammala bincike za a sanar da mataki na gaba.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Kano Ta Shirya Tarbar Zuwan Buhari Kano Bayan Kara Wa’adin Daina Tsaffin Kudi

Next Post

2023: Laifin Me Na Yi Wa Mutanen Da Suke Cin Amana Ta —Tinubu

Related

Tarihin Mamayar Tattar II
Al'ajabi

Tarihin Mamayar Tattar II

3 weeks ago
Bayani A Kan Starlink, Da Yadda Tsarinsa Ya Ke (Kimiyya)
Al'ajabi

Bayani A Kan Starlink, Da Yadda Tsarinsa Ya Ke (Kimiyya)

4 weeks ago
Zaben 2023: Wasu ‘Yan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC 3 A Taraba
Al'ajabi

Zaben 2023: Wasu ‘Yan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC 3 A Taraba

1 month ago
Mai Juna Biyu Ta Rasu A Rumfar Zabe A Jihar Zamfara
Al'ajabi

Mai Juna Biyu Ta Rasu A Rumfar Zabe A Jihar Zamfara

1 month ago
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Mutum 3 Kan Zargin Mallakar Kudaden Jabu A Jihar Kebbi
Al'ajabi

‘Yansanda Sun Cafke Wasu Mutum 3 Kan Zargin Mallakar Kudaden Jabu A Jihar Kebbi

1 month ago
Fasto Ya Mutu A Kokarin Yin Azumin Kwana 40
Al'ajabi

Fasto Ya Mutu A Kokarin Yin Azumin Kwana 40

1 month ago
Next Post
2023: Laifin Me Na Yi Wa Mutanen Da Suke Cin Amana Ta —Tinubu

2023: Laifin Me Na Yi Wa Mutanen Da Suke Cin Amana Ta —Tinubu

LABARAI MASU NASABA

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

March 31, 2023
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

March 31, 2023
Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

March 31, 2023
Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

March 31, 2023
Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

March 31, 2023
Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

March 31, 2023
Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

March 31, 2023
Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

March 31, 2023
Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

March 31, 2023
Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

March 31, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.