ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kano: Cikakken Dalilin Soke Ma’aikatar Ilimi Mai Zurfi

by Idris Aliyu Daudawa
4 months ago
Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta soke ma’aikatar ilimi mai zurfi wadda ke karkashin kulawar mataimakin Gwamna Aminu Abdulsalam Gwarzo mutumin da ya ke fuskantar matsaloli masu yawa, ta hada da daya da ma’aikatar ilimi ta Jihar a matsayin tsarin ta na kawo gyara kan lamarin ilimi a Jihar.

Gwamna Abba Yusuf shi ne ya amince da yin hakan, a matsayin wani mataki na kawo gyara kan lamarin ilimi da kuma rage yawan kudaden na yadda ake tafiyar da Shugabanci a Jihar.

  • Abincin Sallah
  • Kuncin Rayuwa: Jam’iyyun Adawa Da Kungiyar Kwadago Sun Caccaki Tinubu

Wannan ci gaban an same shi ne ranar Lahadin da ta gabata daga bakin mai ba gwamnan shawara a kan harkokin yada labarai, Sunusi Bature.

ADVERTISEMENT

Ta hakan ne ita ma’aikatar ilimi mai zurfi wadda shi mataimakin Gwamnan ke kulawa da ita, ta daina zama ma’aikata mai zama mai irin wancan aikin, da yanzu ma’ikatar ilimi ta kasance mai yin aikin da take yi.

A sabon tsarin kamar yadda gwamnatin ta bayyana, za’ a kirkiro wani sabon sashe ne na musamman da ya shahara kan lamurran ilimi mai zurfi,a cikin ma’aikatar ilimi, ya rika da harkokin ilimi mai zurfi a illahirin Jihar.

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

Kamar dai yadda bayanin ya nuna, Babban Sakatare ne zai jagoranci da kulawa da shi sabon sashen, da taimakon ma’aikatan da suke da ruwa da tsakin kan lamarin Mkarantun ilimi mai zurfi.

Hakanan kuma sauran Hukumomin da suke karkashin ma’aikatar ilimi mai zurfi, da suka hada da Hukumar bada taimakon kudade na yin karatu, yanzu za ta koma  a, karkahin ma’aikatar ilimi.

Hakanan ma,duk Jami’oin Jihar da manyan Makarantu yanzu sabon sashen ne da aka hada da ma’aikatar ilimi zai rika kulawa da su.

Gwamnatin ta ce gyaran da aka yi ya na karkashin tsarin da ake son yi domin kawo gyara na zummar gyara bangaren ilimi, ta hanyar sake kawo gyara akan ayyukan da suka kasance daya, da bunkasa tsare- tsare ga dukkan bangarorin ilimi, da kuma tabbatar da ana tafiyar da su tsare- tsaren kamar yadda ya dace.

Gwamna Yusuf ya ce matakin an shirya shi ne domin a rage kudaden yadda ake tafiyar da ayyukan gwamnati da kuma inganta tsarin tafiyar da gaskiya, da kuma bunkasa a gaba daya inganci wajen tafiyar da tsarin ilimi a Jihar.

Ya tabbatar da tsarin tafiyar da gwamnatin sa lamarin zai kasance ne wajen maida hankali wajen aiuwatar da su tsare- tsaren wadanda za su farfado da martabar ilimi, domin hakan zaman tamkar wata fitila ce da za ta rika haskewa matasa abubuwan da suka dace su yi domin bunkasar Jihar baki daya.

Bugu da kari kuma, ya umarci Ofisoshin Sakataren gwamnatin Jihar da na Shugaban ma’aikata da cewar su tabbatar da duk an yi abubuwan da suka dace ayi da kuma tafiyar sabbin sassan wajen sake masu yadda za su kara inganta ayyukansu.

Kano
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Next Post
Wang Huning Ya Gana Da Wani Farfesan Jami’ar Harvard

Wang Huning Ya Gana Da Wani Farfesan Jami’ar Harvard

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026
CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

CMG Ya Gudanar Da Babban Taron Masu Kirkirar Manyan Shirye-Shirye Da Fina-Finai

July 14, 2026
Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

Tsohon Sanatan Gombe, Bayero Nafada, Ya Fice Daga PDP Bayan Ganawa da Shugabannin APC

July 14, 2026
ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

July 14, 2026
Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 3, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato

Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP A Borno

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.