ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kano: Cikakken Dalilin Soke Ma’aikatar Ilimi Mai Zurfi

by Idris Aliyu Daudawa
3 months ago
Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta soke ma’aikatar ilimi mai zurfi wadda ke karkashin kulawar mataimakin Gwamna Aminu Abdulsalam Gwarzo mutumin da ya ke fuskantar matsaloli masu yawa, ta hada da daya da ma’aikatar ilimi ta Jihar a matsayin tsarin ta na kawo gyara kan lamarin ilimi a Jihar.

Gwamna Abba Yusuf shi ne ya amince da yin hakan, a matsayin wani mataki na kawo gyara kan lamarin ilimi da kuma rage yawan kudaden na yadda ake tafiyar da Shugabanci a Jihar.

  • Abincin Sallah
  • Kuncin Rayuwa: Jam’iyyun Adawa Da Kungiyar Kwadago Sun Caccaki Tinubu

Wannan ci gaban an same shi ne ranar Lahadin da ta gabata daga bakin mai ba gwamnan shawara a kan harkokin yada labarai, Sunusi Bature.

ADVERTISEMENT

Ta hakan ne ita ma’aikatar ilimi mai zurfi wadda shi mataimakin Gwamnan ke kulawa da ita, ta daina zama ma’aikata mai zama mai irin wancan aikin, da yanzu ma’ikatar ilimi ta kasance mai yin aikin da take yi.

A sabon tsarin kamar yadda gwamnatin ta bayyana, za’ a kirkiro wani sabon sashe ne na musamman da ya shahara kan lamurran ilimi mai zurfi,a cikin ma’aikatar ilimi, ya rika da harkokin ilimi mai zurfi a illahirin Jihar.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Kamar dai yadda bayanin ya nuna, Babban Sakatare ne zai jagoranci da kulawa da shi sabon sashen, da taimakon ma’aikatan da suke da ruwa da tsakin kan lamarin Mkarantun ilimi mai zurfi.

Hakanan kuma sauran Hukumomin da suke karkashin ma’aikatar ilimi mai zurfi, da suka hada da Hukumar bada taimakon kudade na yin karatu, yanzu za ta koma  a, karkahin ma’aikatar ilimi.

Hakanan ma,duk Jami’oin Jihar da manyan Makarantu yanzu sabon sashen ne da aka hada da ma’aikatar ilimi zai rika kulawa da su.

Gwamnatin ta ce gyaran da aka yi ya na karkashin tsarin da ake son yi domin kawo gyara na zummar gyara bangaren ilimi, ta hanyar sake kawo gyara akan ayyukan da suka kasance daya, da bunkasa tsare- tsare ga dukkan bangarorin ilimi, da kuma tabbatar da ana tafiyar da su tsare- tsaren kamar yadda ya dace.

Gwamna Yusuf ya ce matakin an shirya shi ne domin a rage kudaden yadda ake tafiyar da ayyukan gwamnati da kuma inganta tsarin tafiyar da gaskiya, da kuma bunkasa a gaba daya inganci wajen tafiyar da tsarin ilimi a Jihar.

Ya tabbatar da tsarin tafiyar da gwamnatin sa lamarin zai kasance ne wajen maida hankali wajen aiuwatar da su tsare- tsaren wadanda za su farfado da martabar ilimi, domin hakan zaman tamkar wata fitila ce da za ta rika haskewa matasa abubuwan da suka dace su yi domin bunkasar Jihar baki daya.

Bugu da kari kuma, ya umarci Ofisoshin Sakataren gwamnatin Jihar da na Shugaban ma’aikata da cewar su tabbatar da duk an yi abubuwan da suka dace ayi da kuma tafiyar sabbin sassan wajen sake masu yadda za su kara inganta ayyukansu.

Kano
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
Wang Huning Ya Gana Da Wani Farfesan Jami’ar Harvard

Wang Huning Ya Gana Da Wani Farfesan Jami’ar Harvard

LABARAI MASU NASABA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.