ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kano: Cikakken Dalilin Soke Ma’aikatar Ilimi Mai Zurfi

by Idris Aliyu Daudawa
6 months ago
Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta soke ma’aikatar ilimi mai zurfi wadda ke karkashin kulawar mataimakin Gwamna Aminu Abdulsalam Gwarzo mutumin da ya ke fuskantar matsaloli masu yawa, ta hada da daya da ma’aikatar ilimi ta Jihar a matsayin tsarin ta na kawo gyara kan lamarin ilimi a Jihar.

Gwamna Abba Yusuf shi ne ya amince da yin hakan, a matsayin wani mataki na kawo gyara kan lamarin ilimi da kuma rage yawan kudaden na yadda ake tafiyar da Shugabanci a Jihar.

  • Abincin Sallah
  • Kuncin Rayuwa: Jam’iyyun Adawa Da Kungiyar Kwadago Sun Caccaki Tinubu

Wannan ci gaban an same shi ne ranar Lahadin da ta gabata daga bakin mai ba gwamnan shawara a kan harkokin yada labarai, Sunusi Bature.

ADVERTISEMENT

Ta hakan ne ita ma’aikatar ilimi mai zurfi wadda shi mataimakin Gwamnan ke kulawa da ita, ta daina zama ma’aikata mai zama mai irin wancan aikin, da yanzu ma’ikatar ilimi ta kasance mai yin aikin da take yi.

A sabon tsarin kamar yadda gwamnatin ta bayyana, za’ a kirkiro wani sabon sashe ne na musamman da ya shahara kan lamurran ilimi mai zurfi,a cikin ma’aikatar ilimi, ya rika da harkokin ilimi mai zurfi a illahirin Jihar.

LABARAI MASU NASABA

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

Kamar dai yadda bayanin ya nuna, Babban Sakatare ne zai jagoranci da kulawa da shi sabon sashen, da taimakon ma’aikatan da suke da ruwa da tsakin kan lamarin Mkarantun ilimi mai zurfi.

Hakanan kuma sauran Hukumomin da suke karkashin ma’aikatar ilimi mai zurfi, da suka hada da Hukumar bada taimakon kudade na yin karatu, yanzu za ta koma  a, karkahin ma’aikatar ilimi.

Hakanan ma,duk Jami’oin Jihar da manyan Makarantu yanzu sabon sashen ne da aka hada da ma’aikatar ilimi zai rika kulawa da su.

Gwamnatin ta ce gyaran da aka yi ya na karkashin tsarin da ake son yi domin kawo gyara na zummar gyara bangaren ilimi, ta hanyar sake kawo gyara akan ayyukan da suka kasance daya, da bunkasa tsare- tsare ga dukkan bangarorin ilimi, da kuma tabbatar da ana tafiyar da su tsare- tsaren kamar yadda ya dace.

Gwamna Yusuf ya ce matakin an shirya shi ne domin a rage kudaden yadda ake tafiyar da ayyukan gwamnati da kuma inganta tsarin tafiyar da gaskiya, da kuma bunkasa a gaba daya inganci wajen tafiyar da tsarin ilimi a Jihar.

Ya tabbatar da tsarin tafiyar da gwamnatin sa lamarin zai kasance ne wajen maida hankali wajen aiuwatar da su tsare- tsaren wadanda za su farfado da martabar ilimi, domin hakan zaman tamkar wata fitila ce da za ta rika haskewa matasa abubuwan da suka dace su yi domin bunkasar Jihar baki daya.

Bugu da kari kuma, ya umarci Ofisoshin Sakataren gwamnatin Jihar da na Shugaban ma’aikata da cewar su tabbatar da duk an yi abubuwan da suka dace ayi da kuma tafiyar sabbin sassan wajen sake masu yadda za su kara inganta ayyukansu.

Kano
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi

MASU ALAKA

Kano
Ilimi

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

August 31, 2026
Kano
Ilimi

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

August 29, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
Next Post
Wang Huning Ya Gana Da Wani Farfesan Jami’ar Harvard

Wang Huning Ya Gana Da Wani Farfesan Jami’ar Harvard

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.