ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kashi 25 Kawai Na Motocin Da Ke Nijeriya Suke Da Inshora – FRSC

by Bello Hamza
3 years ago
FRSC

Bisa wani bincke da jaridar LEADERSHIP ta gudanar ya nuna cewa, a yayin da akasarin ‘yan Nijeriya ke ci gaba da fama da mastin tattain aziki wanda hakan ya sa samun da suke yi ya ragu, hakan ya nuna yadda ake ci gaba da samun karin yawan ababen hawa da ba a yi masu inshora ba, wadanda suka karu zuwa kimanin miliyan tara.

Kazalika, wasu bayanai da aka samu daga gun hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) da kuma kungiyar da ke yin inshora ta kasa (NIA) sun nuna cewa, akwai ababen hawa da da ke amfanin da tituna kasar nan, wadanda yawansu ya kai miliyan 12, amma miliyan 3.11 kacal ne aka yiwa inshora a karshen 2023, wanda wannan adadin ke nuna cewa, kashi 25 ne kacal a yanzu aka yiwa inshore.

  • ‘Yan Bindiga Sun Tarwatsa Kauyuka 10 A Jihar Kaduna
  • Talauci Da Rashin Aikin Yi Ne Silar Matsalar Tsaro A Arewa – Dan Masani

Bugu da kari, ana kuma hasashen wannan adadin na ababen hawan da aka yiwa ishorar, mai yuwa zai ragu a 2024.

ADVERTISEMENT

Yawan adadin ababen hawan da aka yiwa inshora a 2022, ya karu daga miliyan 3.70, inda kuma a 2023 ya karu zuwa miliyan 3.11.

Wannan adadin ya nuna cewa, kimanin ababen hawa 600,000 ne suka ki sabunta inshorar ababen hawansu, musaamman saboda sauyawar yanayin kasuwanci da kuma karuwar ci gaba da fuskantar tsadar rayuwa, wanda hakan ya sanya masu ababen hawan yin watsi da yin sabunta yin inshorar ababen hawansu.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Taron Bikin Maulidi Ya Gudana A Unguwar Mile 12 A Legas

NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba

Har ila yau, karin farashin man fetur da tashin farashin kayan gyran ababen hawa, hakan ya tilasta wasu masu motoci ko dai sun sayar da motocin na su, ko kuma sun aje su a gidajen su ba sa hawansu, inda suke ganin babu wani dalilin da zai sa su yi wa motocin na su inshora.

Kazalika, bisa binciken da jaridar LEADERSHIP ta gudanar ya nuna cewa, wasu daga cikin wadanan ababen hawan miliyan tara da ba yi masu inshora ta ainahi ba, wasu masu ababen hawan na yin amfani da takardun jabu a matsayin sun yiwa ababen hawan na su inshora.

Hatta wasu masu ababen hawan da ba su yiwa ababen hawansu inshora ba, wasun su kuma da suke da takardun hakakika na inshorar a baya, sun gaza sake sabunta takardun na sun a inshore bayan tuni, takardun na su, aikinsu ya kare.

Bisa tsarin dokar hukumar, ta bukaci dukkan wata motoci na tsari na uku da ke bin tituna kasar nan, dole ne su bi tsarin yin inshorar ababen hawan su, ko kuma su yi cikakkiyar inshora data kai kashi 10 a cikin dari.

Har ila yau, motoci na tsari na ukun, farashinsu na yin inshora, an kayade kan Naira 15, 000, sabanin yadda a shekarar da ta wauce ake biyan Naira 5,000 don a rage hauhawan farashi da kuma tsadar kayan gyran ababen hawa.

Bugu da kari, binciken ya nuna cewa, akasarin direbobi sun gwammace su yi inshora ta jabu saboda ta fi rahusa don su gujewa kamun jami’an tsaro, ganin cewa, ba su da cikakken ilimi na sanin alfanun takardun inshora na ainahi.

FRSC
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Jihar Kano Za Ta Amfana Matuka Da Gidauniyar Aliko Dangote – Masu Ruwa Da Tsaki
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Nuna Damuwa Kan Sake Kamun Da DSS Ta Yi Wa Boɗejo Bayan Samun Belin EFCC
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Al’ummar Arewa Su Rungumi Hanyoyin Kasuwanci Na Zamani —Alfa Musa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ba Mu Taba Biyan Kudin Fansa Ba Kuma Ba Za Mu Biya Ba – Kwamishinan Katsina

MASU ALAKA

Yadda Taron Bikin Maulidi Ya Gudana A Unguwar Mile 12 A Legas
Tattalin Arziki

Yadda Taron Bikin Maulidi Ya Gudana A Unguwar Mile 12 A Legas

September 4, 2026
NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba
Tattalin Arziki

NPA Ta Bayyana Cewa Kirkiro Da Sabuwar Hukumar NPERA Ba Zai Zame Mata Tarnaki Ba

September 4, 2026
NPA Ta Tabbatar Da Maido Da Manyan Kayan Aikin Hukumar Wuta Ta Neja Delta —Babbar Manaja
Tattalin Arziki

NPA Ta Tabbatar Da Maido Da Manyan Kayan Aikin Hukumar Wuta Ta Neja Delta —Babbar Manaja

August 28, 2026
Next Post
“Tsadar Kayan Gini Zai Haifar Da Karuwar Rugujewar Gine-gine”

“Tsadar Kayan Gini Zai Haifar Da Karuwar Rugujewar Gine-gine”

LABARAI MASU NASABA

Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026
Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.