ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kashi 25 Kawai Na Motocin Da Ke Nijeriya Suke Da Inshora – FRSC

by Bello Hamza
2 years ago
FRSC

Bisa wani bincke da jaridar LEADERSHIP ta gudanar ya nuna cewa, a yayin da akasarin ‘yan Nijeriya ke ci gaba da fama da mastin tattain aziki wanda hakan ya sa samun da suke yi ya ragu, hakan ya nuna yadda ake ci gaba da samun karin yawan ababen hawa da ba a yi masu inshora ba, wadanda suka karu zuwa kimanin miliyan tara.

Kazalika, wasu bayanai da aka samu daga gun hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) da kuma kungiyar da ke yin inshora ta kasa (NIA) sun nuna cewa, akwai ababen hawa da da ke amfanin da tituna kasar nan, wadanda yawansu ya kai miliyan 12, amma miliyan 3.11 kacal ne aka yiwa inshora a karshen 2023, wanda wannan adadin ke nuna cewa, kashi 25 ne kacal a yanzu aka yiwa inshore.

  • ‘Yan Bindiga Sun Tarwatsa Kauyuka 10 A Jihar Kaduna
  • Talauci Da Rashin Aikin Yi Ne Silar Matsalar Tsaro A Arewa – Dan Masani

Bugu da kari, ana kuma hasashen wannan adadin na ababen hawan da aka yiwa ishorar, mai yuwa zai ragu a 2024.

ADVERTISEMENT

Yawan adadin ababen hawan da aka yiwa inshora a 2022, ya karu daga miliyan 3.70, inda kuma a 2023 ya karu zuwa miliyan 3.11.

Wannan adadin ya nuna cewa, kimanin ababen hawa 600,000 ne suka ki sabunta inshorar ababen hawansu, musaamman saboda sauyawar yanayin kasuwanci da kuma karuwar ci gaba da fuskantar tsadar rayuwa, wanda hakan ya sanya masu ababen hawan yin watsi da yin sabunta yin inshorar ababen hawansu.

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Har ila yau, karin farashin man fetur da tashin farashin kayan gyran ababen hawa, hakan ya tilasta wasu masu motoci ko dai sun sayar da motocin na su, ko kuma sun aje su a gidajen su ba sa hawansu, inda suke ganin babu wani dalilin da zai sa su yi wa motocin na su inshora.

Kazalika, bisa binciken da jaridar LEADERSHIP ta gudanar ya nuna cewa, wasu daga cikin wadanan ababen hawan miliyan tara da ba yi masu inshora ta ainahi ba, wasu masu ababen hawan na yin amfani da takardun jabu a matsayin sun yiwa ababen hawan na su inshora.

Hatta wasu masu ababen hawan da ba su yiwa ababen hawansu inshora ba, wasun su kuma da suke da takardun hakakika na inshorar a baya, sun gaza sake sabunta takardun na sun a inshore bayan tuni, takardun na su, aikinsu ya kare.

Bisa tsarin dokar hukumar, ta bukaci dukkan wata motoci na tsari na uku da ke bin tituna kasar nan, dole ne su bi tsarin yin inshorar ababen hawan su, ko kuma su yi cikakkiyar inshora data kai kashi 10 a cikin dari.

Har ila yau, motoci na tsari na ukun, farashinsu na yin inshora, an kayade kan Naira 15, 000, sabanin yadda a shekarar da ta wauce ake biyan Naira 5,000 don a rage hauhawan farashi da kuma tsadar kayan gyran ababen hawa.

Bugu da kari, binciken ya nuna cewa, akasarin direbobi sun gwammace su yi inshora ta jabu saboda ta fi rahusa don su gujewa kamun jami’an tsaro, ganin cewa, ba su da cikakken ilimi na sanin alfanun takardun inshora na ainahi.

FRSC
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Lokaci Ya Yi Da Matasan Nijeriya Za Su Ƙwato Ƙasarsu — Kwamred Yahaya Abdullahi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kamfanin Dangote Na Kara Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Jihar Neja

MASU ALAKA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000
Tattalin Arziki

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Next Post
“Tsadar Kayan Gini Zai Haifar Da Karuwar Rugujewar Gine-gine”

“Tsadar Kayan Gini Zai Haifar Da Karuwar Rugujewar Gine-gine”

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.