ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kofin Duniya: Tikitin Kallon Wasan Karshe Ya Kai Sama Da Naira Miliyan 16

by Abba Ibrahim Wada
3 months ago
Kofin

A lokacin da aka bude shafin sayar da tikitin zuwa kallon gasar cin kofin duniya, mutane da dama sun ga ana sayar da tikitin kallon wasan karshe kan Dala 10,990. Ana kyautata zaton cewa shi ne tikitin kallon kwallon kafa mafi tsada kuma a lokacin da aka bai wa Amurka da Canada da kuma Medico damar karbar bakuncin gasar, sun ce tikitin kallon wasan karshe ba zai haura Dala 1,550 ba.

Lokacin da aka fara sayar da tikiti ga magoya bayan tawagogin wadannan kasashe a watan Dismaba, tikitin da ya fi tsada shi ne wanda kudinsa ya kai Dala dubu 8,680. Farashi ya sake yin sama a ranar Laraba lokacin da aka fara sayar da tikitin kallon wasan karshe.

An sayar da tikitin wasan karshe na gasar Kofin Duniya a Katar a 2022 kan Dala 1,604. Abu ne mai wuya a gano abin da ya janyo tikitin ya yi tsadar gaske saboda FIFA ba ta taba fitar da yadda take tsara farashin tikiti ba. A karshen shekarar da ta gabata an kwatanta farashin tikiti da aka fitar a matsayin “cin amana mai girma”.

ADVERTISEMENT

A watan Disamba, FIFA ta sanar da wasu tikiti da ake sayar wa kan Dala 60.

Sannan yana da matukar wahala a iya gane yadda tsarin saka farashin tikitin yake saboda babu bayanai da suka kamata. Yin duba kan shafin sayar da tikiti na FIFA da kuma ganin abubuwan da suka rage da kuma abin da ake caza yana nuna abu mai kyau. Sai dai, hakan ba yana nufin cewa akwai tikiti masu tsada ba, ko kuma idan akwai masu rahusa wadanda za a iya saya.

LABARAI MASU NASABA

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare

Daga abin da aka lura, tikitin wasan karshe na gasar Kofin Duniya ya karu da kashi 38 lokacin da aka fara sayar da shi, ba kamar lokacin da aka fitar da shi a watan Disamba ba. Baya ga tikitin mataki na farko da ake sayarwa kan Dala 10,990. Tikitin mataki na biyu kuma ya karu da kashi 32.78 daga Dala 5,575 zuwa Dala 7,380. Tikitin mataki na uku kuma ya karu da kashi 38.23 daga Dala 4,185 zuwa Dala 5,785.

Har ila yau, Fifa ba ta ba da sanarwa kan wasanni ba, ko kuma a farashi nawa za a sayar da su “lokacin da aka bude” sayar da tikiti. Wadanda suka ziyarci shafin sun lura da cewa an fi neman sayan tikitin manyan wasanni – ciki har da na manyan tawagogi da kuma na wasannin zagaye na falan daya da na kusa da na karshe.

Fifa ta sake bude shafin sayar da tikiti ranar Alhamis, kuma kamar yadda aka yi tsammani an samu karin farashi a tikitin wasannin da za a yi a Amurka da Canada. Dokokin Medico sun hana sake sayar da tikiti fiye da kima kuma duk wanda ya sayi tikiti zai iya sayar da shi kan farashi da yake so. Farashin tikitin da ya fi tsada shi ne na wasan karshe wanda ya kai Dala 82,780, inda mai karamin kudi ya kasance kan Dala 27,000.

Farashin tikitin wasan Ingila na farko da Croatia, wanda yake kan Dala 60, ya kai Dala 1,499 a shafin. Fifa na cazar dukkan masu saya da sayarwa da kashi 15.

Yadda FIFA ta gudanar da tsarin sayar da tikitin ya haifar da rudani da cece-kuce. Rashin tsari kan farashi da karancin bayanai, sun janyo wahala ga magoya baya wajen shirya wa gasar ta kofin duniya.

Kofin
Abba Ibrahim Wada
Website |  + postsBio
  • Abba Ibrahim Wada
    Ronaldo Da Ƴanwasan Da Suka Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe A Rayuwarsu
  • Abba Ibrahim Wada
    Ko Ka San Dalilin Da Ya Sa Chana Da Indiya Ba Sa Buga Kofin Duniya?
  • Abba Ibrahim Wada
    Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Wa NSA Kan Shirin Samar Da Dakarun Tsaron Daji
  • Abba Ibrahim Wada
    Lampard Zai Ci Gaba Da Zama A Coventry City

MASU ALAKA

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64
Wasanni

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

July 12, 2026
Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare
Wasanni

Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare

July 11, 2026
Wasanni

Ronaldo Da Ƴanwasan Da Suka Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe A Rayuwarsu

July 11, 2026
Next Post
Yadda Aka Gano Asibitocin Da Ke Yada Wa Yara Cutar HIV – Binciken BBC

Yadda Aka Gano Asibitocin Da Ke Yada Wa Yara Cutar HIV - Binciken BBC

LABARAI MASU NASABA

ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

July 14, 2026
Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 3, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato

Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP A Borno

July 14, 2026
Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

July 14, 2026
“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

July 14, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

July 14, 2026
Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160

Kyawawan Manufofin Buhari Za Su Ci Gaba Da Yi Wa ’Yan Nijeriya Tasiri – Tinubu

July 14, 2026
Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

July 13, 2026
Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

July 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.