ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ku Gaggauta Fara Yin Shuka A Kakar Bana: Saƙon Hukumar NiMet Ga Manoma

by Abubakar Abba
2 hours ago
manoma

Hukumar Kula da Yanayi ta Ƙasa (NiMet), ta shawarci ɗaukacin manoman ƙasar nan, kan cututtukan da ke harbin dabbobi a lokacin damina a hasashen ƙarin saukar ruwan sama a watan Yunin 2026, domin fara yin shuka a kan lokaci.

Kazalika, ta shawarci manoman da su ɗauki matakan kare gonakinsu daga afkuwar annobar ambaliyar ruwan sama da ƙwari da kuma cututtukan da ke lalata amfanin gona.

Wannan kiran na ƙunshe ne a cikin sanarwar hasashen da hukumar ta fitar a watan Yunin 2026, inda hukumar ta ce; a yanzu haka, an samu wadataccen ruwan sama a faɗin ƙasar, musamman a jihohi da dama da ke Arewacin ƙasar, wanda hakan ya sanya, akwai kyakkyawan yanayin da manoman ya kamata su duƙufa, domin fara yin shuka.

ADVERTISEMENT

A cewar hukumar, jihohi kamar irin su Sakkwato, Kano, Jigawa, Kebbi, Zamfara, Katsina, Yobe da Borno, duba da tsarin saukar ruwan sama da suka samu, akwai buƙatar manoman jihohin su mayar da hankali wajen fara yin shuka.

NiMet ta ƙara da cewa, za a kuma samu saukar ruwan sama mai yawa a jihohi kamar su Edo, Delta, Bayelsa, Benue, Nasarawa, Taraba da wasu sassan Jihohin Filato, Kaduna, Yobe, Sakkwato, Kebbi, Borno da kuma Babban Birnin Tarayyar Abuja.

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Fara Aikin Gina Mayankar Zamani A Garin Jos

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Hukumar ta ce, ruwan saman, zai taimaka wajen ƙara haɓaka shukar da aka yi, sai dai, ta yi gargaɗi cewa; ƙaruwar ruwan saman, zai iya jawo afkuwar ambaliyar ruwan sama, musamman a gonakin da ke daura da Kogi.

Domin kaucewa afkuwar annobar ta ambaliyar ruwan, hukumar ta shawarci manoman da su tabbatar da sun gyara hanyoyin ruwa da ke gonakinsu, domin su kare afkuwar ta annobar ambaliyar ruwan sama, musamman domin gujewa yin asara.

Bugu da ƙari, hukumar ta kuma shawarci masu kiwon dabbobi da su tabbatar sun samar da kyakkyawan guraren kwanan dabbobinsu, musamman domin kare su daga kamuwa da cututtuka.

manoma
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Fara Aikin Gina Mayankar Zamani A Garin Jos
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kotu Ba Ta Da Hujjar Umartar INEC Ta Soke Rajistar Jam’iyyu —Uban Doman Lafiya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

MASU ALAKA

manoma
Noma Da Kiwo

Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Fara Aikin Gina Mayankar Zamani A Garin Jos

June 26, 2026
Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Next Post
Jam’iyyun Adawa Na Cikin Tsoron Soke Rajistarsu – Baba-Ahmed

Jam'iyyun Adawa Na Cikin Tsoron Soke Rajistarsu – Baba-Ahmed

LABARAI MASU NASABA

NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Rage Farashin Mai Na Ɗangote: Dillalan Man Fetur Sun Yi Burus Da Sauya Nasu Farashin

June 27, 2026
Jam’iyyun Adawa Na Cikin Tsoron Soke Rajistarsu – Baba-Ahmed

Jam’iyyun Adawa Na Cikin Tsoron Soke Rajistarsu – Baba-Ahmed

June 27, 2026
manoma

Ku Gaggauta Fara Yin Shuka A Kakar Bana: Saƙon Hukumar NiMet Ga Manoma

June 27, 2026
Yadda Aka Kama Manyan Kwamandojin Boko Haram 7 Suna Dawowa Daga Aikin Hajji

Yadda Aka Kama Manyan Kwamandojin Boko Haram 7 Suna Dawowa Daga Aikin Hajji

June 27, 2026
Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

Bidiyo: Turji Ya Yi Iƙirarin Ɗaukar Alhakin Kashe Wasu Sojoji

June 27, 2026
Tsohon Mataimakin Babban Sakataren MDD Ya Yaba Wa Dabarun Sin Kan Mulkin Kasa

Tsohon Mataimakin Babban Sakataren MDD Ya Yaba Wa Dabarun Sin Kan Mulkin Kasa

June 26, 2026
Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Sabbin Matakan Dakile Haɗura A  Titin Bypass

Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Sabbin Matakan Dakile Haɗura A Titin Bypass

June 26, 2026
Disu

IGP Disu Ya Hana Jami’an Ƴansanda Yin Amfani Da TikTok Da Instagram Da Sauransu

June 26, 2026
Sin Ta Habaka Karfin Soja Ne Don Kare Ikon Mallakar Kasa Da Muradun Ci Gaba

Sin Ta Habaka Karfin Soja Ne Don Kare Ikon Mallakar Kasa Da Muradun Ci Gaba

June 26, 2026
manoma

Dalilin Gwamnatin Tarayya Na Fara Aikin Gina Mayankar Zamani A Garin Jos

June 26, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.