ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lokacin Da Ya Fi Dacewa A Shuka Makani

by Abubakar Abba
2 years ago
Makani

A Nijeriya ana fara shuka Makani ne daga watan Maris zuwa watan Afirilu, wani lokacin kuma daga watan Afirilu zuwa watan Mayu.

 

Tsawon Wane Lokaci A Girbe Shi?  

ADVERTISEMENT

yadda binciken masana harkokin nomansa ya nuna, Makani na kammala girma ne cikin wata takwas, sannan a daidai wannan lokacin ne ya kamata manomi ya girbe shi.

Idan aka shuka shi a kasar noman da ta dace, ana samun amfani mai dimbin yawa, musamman idan kasar noman ta kasance ta na rike ruwa sosai.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

 

Shin Ana Samun Riba Mai Yawa A Noman Makani A Nijeriya?

Ko shakka babu, ana samun dimbin riba a noman Makani, sannan ribar da ake samu ya danganta da irin kyansa, inda a wani lokaci a kan samu ribar daga Naira 408,608 zuwa Naira 840,000, ko kuma daga Naira 235,592 zuwa Naira 431,392.

Akasari, an fi yin noman Makani a kasar noman da ta bushe; sannan kuma ana gwama nomansa da wasu amfanin gona kamar Masara da waken Soya da kuma Rogo.

Kudaden da ake kashewa wajen nomansa; bai kai wanda ake kashewa a noman Rogo ba.

Yaya Ake Girbin Makani?

Makani na kammala girma ne a watan a takwas, bayan an shuka Irinsa; sannan kuma ana girbe shi ne ta hanyar tugo shi tun daga jijiyarsa ko kuma hako shi daga cikin kasar da aka shuka shi.

 

Matakan Noman Makani Don Samun Riba A Nijeriya:

Ana samun riba mai yawa a noman Makani, don samun riba a Nijeriya, har ila yau Makani cima ne ga ‘yan Nijeriya da dama; ana kuma yin nomansa a Kudancin kasar nan, ba kuma ya yin girman da ake bukata idan zafin rana ya yi masa yawa ko kuma idan akwai karancin ruwa.

 

Tsara Yadda Za A Gudanar Da Nomansa Domin Samun Riba:  

Ana bukatar tsarinka na noman Makani ya kasance ya kunshi dukkanin abubuwan da ka ke so ka gudanar, domin yin nomansa ta yadda za ka samu cin nasara ba tare da wata tangarda ba.

 

Gyaran Gonar Da Za Ka Shuka Shi:

Idan za ka noma shi don samun riba, ya kamata ka samu babbar gona ko ka nemi ta haya ko kuma daga gurin hukumomin harkar noma na gwamnati, misali daga ma’aikatar aikin noma da raya karkara ko kuma daga gurin hukumamin kula da koramu.

Bugu da kari, za ka iya yin gyaran gonar ta hanyoyi biyu, wato ta hanyar gargajiya ko a zamanance.

Har ila yau, za ka iya shuka shi a kowane lokaci a shekara, musamman saboda irin yanayin da ake da shi, amma ya fi yin kyau a kudancin Nijeriya.

 

Lokacin Da Ya Fi Dacewa A Shuka Makani A Kudu Da Yamma Da Gabashin Nijeriya:

A wasu sassa na kasar nan, ana samun ruwan sama mai yawa ana kuma bai wa manomansa shawara ka da su shuka shi a lokacin da ake yin rana sosai, sannan kuma lokacin da ya fi dacewa a shuka shi a kudanci da gabashin kasar nan, shi ne lokacin aka samu matsakaicin ruwan sama.

Ana kuma iya shuka shi a tsakanin watan Mayu zuw watan Afirilu, amma a Arewacin Nijeriya; ana shuka shi a kowane lokaci na damina.

Yadda Ake Samo Irin Makani:

Za a iya sayo Irin Makani a kasuwanin da suke fadin wannan kasa, ana kuma iya samun sa da dama a kasuwannin da ke Jihohin Kuros Riba, Ondo, Enugu, Edo da kuma garuruwan Jos da Abakilike.

Lokacin Da Ya Kamata A Girbe Shi:

Za a iya girbe shi bayan ‘yan watanni, inda manomansa ke tugo shi daga tushensa ko kuma janyo shi daga cikin kasar da aka shuka shi.

Adana Shi Bayan An Girbe Shi:

Za a iya adana shi daga sati hudu zuwa sati shida, musamman ana so yanayin da za adana shi ya kai nauyin ma’aunin yanayi 7°C.

Makani
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
Kofin Duniya

Saudiyya Ta Shirya Karbar Bakuncin Kofin Duniya A 2034

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.