ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lokacin Da Ya Fi Dacewa Da Noman Tumatir

by Abubakar Abba
2 years ago
Tumatir

Lokacin Da Ya Fi Dacewa Da Noman Tumatir
Nijeriya na daya daga cikin kasasen da ke kan gaba wajen noman tumatir, musamman ganin cewa gidaje da dama na amafani da shi.

An fi yin noman tumatir a lokacin kakar rani, inda hakan ya sa ake yawan karancin sa a lokacin kakar damuna, domin kuwa nomansa a lokacin damuna, na da matukar wahala sakamakon yawan lema da ake samu a lokacin.

Ana yin girbin tumatar ne bayan kwana 60 zuwa 90, ya danganta da nau’in wanda aka shuka, ana kuma renon shuka Irinsa daga sati uku zuwa hudu.

ADVERTISEMENT

Abin Da Ya Kamata A Sani Game Da Noman Tumatir:

Takin Gargajiya: Ana so a sanya takin gargajiya a cikin jerin kayan da za a yi amfani da su wajen noman tumatir, haka nan ana so a tabbatar da kasar noman da za a shuka tumatirin na da kyau.

LABARAI MASU NASABA

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

Maganin Feshi: Ya kamata manomi ya tabbatar ya tanadi maganin feshi, don kare tumatirinsa daga harbin kwari ko cututtukan da ke yi masa illa.

Matakan Cin Nasara Wajen Noman Tumatir:
Samar Da Gonar Da Ta Dace:

Samar da gonar da za a noma shi na da matukar kyau, sannan kuma a tabbatar akwai hanya zuwa shiga gonar da fitar da shi a cikin suki zuwa kasuwa.

Daukar Ma’aikata: Ana bukatar a dauki mutane aiki; wadanda za su rika lura da shi, musamman wajen nome shi tare da yi masa feshi.

Ban Ruwa: Yana da kyau a tabbatar da an mallaki kamar rijiyar burtsatsai ko ta bohol a gonar da aka shuka shi, domin yin ban ruwa.
Zabo Ingantaccen Iri: Ana bukatar manomi ya tabbatar ya samo ingantaccen Irin da zai shuka, musamman don samun riba mai yawa.

Ingantaccen Maganin Feshi: Ana so a samu maganin feshin da ya dace da tumatirin da aka shuka, don saurin kashe cutar da ta harbe shi, domin tumatir na fuskantar nau’ikan cututtuka iri daban-daban a lokacin da aka shuka shi.

Sannan kuma, wajibi ne manoninsa ya tabbatar ya kiyaye wajen yin feshin yadda ya dace.

Har ila yau, ana so namomi ya tabbatar da ya kare ganyen tumatar daga taba kasa, don gudun ka da ya lalace.

Lokacin Girbi: Da zarar ya nuna; ana so a gagguata cire shi don gudun ka da ya lalace ko ya rube, sannan bayan girbin an fi so a ajiye yi shi a sarari.

Kasuwancinsa: Kafin shuka tumatir, ana so ka tabbatar ka fara tuntubar masu saye tare da yin bincike kan yadda hada-hadarsa ke tafiya a kasuwanni.

Shin Kana Son Sayar Da Shi A Kasuwa Ko A Manyan Shaguna?

Ya kamata manomi ya yi tunanin a ina ne zai sayar da shi bayan ya girbe shi, domin wasu manoman na kai shi kasuwa ko wasu manyan shaguna; don sayarwa.
Wasu manoman kuma, suna kai shi ne kai tsaye zuwa manyan gidajen sayar da abinci ko otel-otel don sayarwa.

Tumatir
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari A Kan Wasu Cututtuka Da Ke Shafar Dabbobi Lokacin Damina
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ɗantsoho Ya Jinjina Wa Hukumar FCC Kan Sabbin Sauye-Sauyen Da Ta Samar
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    “Mutunta Ƴancin Addinai Ita Ce Hanyar Wanzar Da Zaman Lafiya A Kaduna”

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Noma Da Kiwo

Sharhi A Kan Dabarun Zamani Na Yin Auren Ƴaƴan Itatuwa

July 11, 2026
Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu
Noma Da Kiwo

Me Ya Sa Har Yanzu Manoma A Arewa Suka Gwammace Yin Noma Da Galmar Shanu

July 4, 2026
Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana
Noma Da Kiwo

Dalilin Masu Kiwon Kajin Gidan Gona Na Sukar Haɗakar Gwamnatin Tarayya Da Chana

July 3, 2026
Next Post
Han

Han Zheng Ya Yi Kira Ga Sassan ‘Yan Kasuwar Sin Da Na Amurka Da Su Bunkasa Amincewa Juna

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.