ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ma’aikatar Ilimi Ta Ce Za Ta Amfana Da Tallafin Dala Miliyan 552

by Idris Aliyu Daudawa
3 months ago

Ma’aikatar ilimi ta tarayya, tare da haɗin gwiwa da Hukumar ilimin bai ɗaya (UBEC), ta wayar da kan masu ruwa da tsaki na sassan Arewa maso yamma da Arewa maso gabas kan yadda za a aiwatar ta tsarin zuba tallafi na dala ,miliyan $552.18 domin bunƙasa ilimin bai ɗaya a Nijeriya.

Lamarin na  wayar da kan an yi shi ne a Kano,ya kuma maida hankali ne kan su tsare- tsaren biyu wato HOPE-EDU da kuma HOPE-GOƁ, waɗanda Bankin Duniya da kuma  wani tsarin haɗin gwiwa na duniya domin bunƙasa ilimi suka samar da kuɗaɗen (GPE), ba domin komai ba sai saboda,  a bunƙasa lamarin ilimin bai ɗaya (UBE) a faɗin Nijeriya ko kuma kowane saƙo da lungu na ƙasar.

  • MURIC Ba Ta Gamsu Da Rahoton Lafiyar El-Rufai Da Aka Gabatar A Kotu Ba
  • Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci
  • Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz
  • Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano
  • ADC Ta Zargi Gwamnatin Tinubu Da Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 17 Cikin Yunwa

A wurin taron, babbar jami’a kuma Sakatariya ta Hukumar UBEC, Aisha Garba, ta bayyana cewa shi tsarin ya yi daidai da irin ,manufar Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu wato wani tsari ne da ya maida kan shi dangane da irin ratar da aka samu a  tsari na na ilimin bai ɗaya a Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Ta ƙara bayyana cewa tsare- tsaren ana sa ran za su bunƙasa da kuma amfanar da yara milyan 29 da ake son su yadda suke  koyo  bayan an koya masu fahimtarsu da ganewa ta inganta, sai kuma taimakawa Malaman makaranta 500,000 domin bunƙasa rayuwarsu,ga kuma gina azuzuwa 13,000, domin a samu shawo kan matsalar yara waɗanda suka bar zuwa makaranta a faɗin Nijeriya baki ɗaya.

Garba ta ce yayin da ma’aikatar ilimi ta tarayya da Hukumar ilimin bai ɗaya za su samar da  kuɗaɗen da kuma taimako na fasaha, su kuma gwamnatocin Jihohi sune za su aiwatar da tsarin a Jihohinsu.

LABARAI MASU NASABA

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

“Nasarar da za a iya samu  ashi wannan tsarin ya dogara ne kai aiwatar da lamarin da ya shafi gaskiya, riƙon amana, da kuma haɗin gwiwa da masu ruwa da tsaki. Dole ne Jihohi su kasance su ne masu aiwatar da abin ta hanyar tsari mafi dacewa, al’umma su kasance a ciki wajen aiwatarwar kamar yadda ta ce,”.

Ta yi kira da masu halartar taron cewar su yi amfani da duk abubuwan da suka dace domin su gano irin halin da ake ciki na maganar ci gaban da aka samu na aikin, da kuma ko ana kashe kuɗaɗen da kamar yadda da ce.

Shi ma a  na shi jawabinin , Kwamishinan ilimi na Jihar Kano , Dakta Ali H. Abubakar Makoda, ya bayyana tsarin da ake son ɓullowa da shi a matsayin zai kasance a lokacin da ake son shi, don haka ne ya yi kira da Jihohi su tabbatar ana samun ci gaba da kuma nasara kan yadda ake koya ma ɗaliban da ko su kuma suna fahimtar abinda ake koya ma su.

Makoda  ya ce Jihar Kano ta ba ilimi  miuhimmanci ta hanyar ƙara kuɗaɗen da take yi,ɗaukar Malaman makaranta masu yawa,  ƙara bunƙasa abubuwa da za su inganta jin daɗin koyarwa, abinda ake koya ma ɗalibai kuma su fahimce shi sosai,inda ya ce Jihar a shirye ta ke da ta aiwatar da tsarin HOPE-EDU  a cikin tsarin kawo gyaran da take yi na ɓangaren ilimi.

Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Jihohi Suka Fara Ɗanɗana Ambaliyar Ruwa A Daminar Bana
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    ‘Lokaci Ya Yi Na Ɗaukar Mataki Kan Masu Yanke Hukunci Da Kansu’

MASU ALAKA

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
Next Post
Kwastam Sun Ƙwace Haramtaccen Man Fetur A Jihohin Adamawa Da Taraba

Kwastam Sun Ƙwace Haramtaccen Man Fetur A Jihohin Adamawa Da Taraba

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

MURIC Ba Ta Gamsu Da Rahoton Lafiyar El-Rufai Da Aka Gabatar A Kotu Ba

July 7, 2026
Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

ADC Ta Zargi Gwamnatin Tinubu Da Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 17 Cikin Yunwa

July 7, 2026
Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026
Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

July 6, 2026
Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

July 6, 2026
FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

July 6, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.