ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 27, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ma’aikatar Ilimi Ta Ce Za Ta Amfana Da Tallafin Dala Miliyan 552

by Idris Aliyu Daudawa
3 months ago

Ma’aikatar ilimi ta tarayya, tare da haɗin gwiwa da Hukumar ilimin bai ɗaya (UBEC), ta wayar da kan masu ruwa da tsaki na sassan Arewa maso yamma da Arewa maso gabas kan yadda za a aiwatar ta tsarin zuba tallafi na dala ,miliyan $552.18 domin bunƙasa ilimin bai ɗaya a Nijeriya.

Lamarin na  wayar da kan an yi shi ne a Kano,ya kuma maida hankali ne kan su tsare- tsaren biyu wato HOPE-EDU da kuma HOPE-GOƁ, waɗanda Bankin Duniya da kuma  wani tsarin haɗin gwiwa na duniya domin bunƙasa ilimi suka samar da kuɗaɗen (GPE), ba domin komai ba sai saboda,  a bunƙasa lamarin ilimin bai ɗaya (UBE) a faɗin Nijeriya ko kuma kowane saƙo da lungu na ƙasar.

  • Tinubu Zai Ƙara Wa Sojoji Albashi Nan Ba Da Jimawa Ba – Ministan Tsaro
  • Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki
  • Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar
  • Taimakon Ƴan Bindiga: Kotu Ta Yanke Wa Mata 3 Hukuncin Shekaru 14 A Magarƙama
  • Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

A wurin taron, babbar jami’a kuma Sakatariya ta Hukumar UBEC, Aisha Garba, ta bayyana cewa shi tsarin ya yi daidai da irin ,manufar Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu wato wani tsari ne da ya maida kan shi dangane da irin ratar da aka samu a  tsari na na ilimin bai ɗaya a Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Ta ƙara bayyana cewa tsare- tsaren ana sa ran za su bunƙasa da kuma amfanar da yara milyan 29 da ake son su yadda suke  koyo  bayan an koya masu fahimtarsu da ganewa ta inganta, sai kuma taimakawa Malaman makaranta 500,000 domin bunƙasa rayuwarsu,ga kuma gina azuzuwa 13,000, domin a samu shawo kan matsalar yara waɗanda suka bar zuwa makaranta a faɗin Nijeriya baki ɗaya.

Garba ta ce yayin da ma’aikatar ilimi ta tarayya da Hukumar ilimin bai ɗaya za su samar da  kuɗaɗen da kuma taimako na fasaha, su kuma gwamnatocin Jihohi sune za su aiwatar da tsarin a Jihohinsu.

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

“Nasarar da za a iya samu  ashi wannan tsarin ya dogara ne kai aiwatar da lamarin da ya shafi gaskiya, riƙon amana, da kuma haɗin gwiwa da masu ruwa da tsaki. Dole ne Jihohi su kasance su ne masu aiwatar da abin ta hanyar tsari mafi dacewa, al’umma su kasance a ciki wajen aiwatarwar kamar yadda ta ce,”.

Ta yi kira da masu halartar taron cewar su yi amfani da duk abubuwan da suka dace domin su gano irin halin da ake ciki na maganar ci gaban da aka samu na aikin, da kuma ko ana kashe kuɗaɗen da kamar yadda da ce.

Shi ma a  na shi jawabinin , Kwamishinan ilimi na Jihar Kano , Dakta Ali H. Abubakar Makoda, ya bayyana tsarin da ake son ɓullowa da shi a matsayin zai kasance a lokacin da ake son shi, don haka ne ya yi kira da Jihohi su tabbatar ana samun ci gaba da kuma nasara kan yadda ake koya ma ɗaliban da ko su kuma suna fahimtar abinda ake koya ma su.

Makoda  ya ce Jihar Kano ta ba ilimi  miuhimmanci ta hanyar ƙara kuɗaɗen da take yi,ɗaukar Malaman makaranta masu yawa,  ƙara bunƙasa abubuwa da za su inganta jin daɗin koyarwa, abinda ake koya ma ɗalibai kuma su fahimce shi sosai,inda ya ce Jihar a shirye ta ke da ta aiwatar da tsarin HOPE-EDU  a cikin tsarin kawo gyaran da take yi na ɓangaren ilimi.

Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Next Post
Kwastam Sun Ƙwace Haramtaccen Man Fetur A Jihohin Adamawa Da Taraba

Kwastam Sun Ƙwace Haramtaccen Man Fetur A Jihohin Adamawa Da Taraba

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Zai Ƙara Wa Sojoji Albashi Nan Ba Da Jimawa Ba – Ministan Tsaro

July 27, 2026
Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki

Har Kullum Sin Na Adawa Da Yadda Amurka Ke Siyasantar Da Batutuwan Fasaha Da Na Tattalin Arziki

July 27, 2026
Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar

Kasar Sin Ta Gabatar Da Matsaya Game Da Matakan Karshe Na Bincike Mai Lamba 301 Kan Tilasta Yin Kwadago Da Amurka Ta Fitar

July 27, 2026

Taimakon Ƴan Bindiga: Kotu Ta Yanke Wa Mata 3 Hukuncin Shekaru 14 A Magarƙama

July 27, 2026
Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

Sin Za Ta Ci Gaba Da Ingiza Kyakkyawan Yanayin Cinikayya Tsakaninta Da Nahiyar Afirka

July 27, 2026
Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

Sakamakon Dangantakar Sin Da Afrika Na Taba Mutane Masu Rauni Da Karamin Karfi

July 27, 2026

WAFU B 2026: Nijeriya Ta Doke Ghana Da Ci 4-2 A Wasan Farko

July 27, 2026
An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

An Samu Karin Sabbin Abubuwa Da Sin Ke Fitar Wa Waje Da Ake Wa Lakabi Da “New New Three”

July 27, 2026

NSCDC Ta Cafke Mutane 2 Da Ake Zargi Da Sace Kayan Titin Jirgin Kasa A Kano

July 27, 2026
Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

Saura Kwanaki 100 A Bude CIIE Karo Na 9

July 27, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.