ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ma’aikatar Ilimi Ta Ce Za Ta Amfana Da Tallafin Dala Miliyan 552

by Idris Aliyu Daudawa
2 months ago

Ma’aikatar ilimi ta tarayya, tare da haɗin gwiwa da Hukumar ilimin bai ɗaya (UBEC), ta wayar da kan masu ruwa da tsaki na sassan Arewa maso yamma da Arewa maso gabas kan yadda za a aiwatar ta tsarin zuba tallafi na dala ,miliyan $552.18 domin bunƙasa ilimin bai ɗaya a Nijeriya.

Lamarin na  wayar da kan an yi shi ne a Kano,ya kuma maida hankali ne kan su tsare- tsaren biyu wato HOPE-EDU da kuma HOPE-GOƁ, waɗanda Bankin Duniya da kuma  wani tsarin haɗin gwiwa na duniya domin bunƙasa ilimi suka samar da kuɗaɗen (GPE), ba domin komai ba sai saboda,  a bunƙasa lamarin ilimin bai ɗaya (UBE) a faɗin Nijeriya ko kuma kowane saƙo da lungu na ƙasar.

  • NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
  • Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana
  • Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar
  • Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili
  • Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

A wurin taron, babbar jami’a kuma Sakatariya ta Hukumar UBEC, Aisha Garba, ta bayyana cewa shi tsarin ya yi daidai da irin ,manufar Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu wato wani tsari ne da ya maida kan shi dangane da irin ratar da aka samu a  tsari na na ilimin bai ɗaya a Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Ta ƙara bayyana cewa tsare- tsaren ana sa ran za su bunƙasa da kuma amfanar da yara milyan 29 da ake son su yadda suke  koyo  bayan an koya masu fahimtarsu da ganewa ta inganta, sai kuma taimakawa Malaman makaranta 500,000 domin bunƙasa rayuwarsu,ga kuma gina azuzuwa 13,000, domin a samu shawo kan matsalar yara waɗanda suka bar zuwa makaranta a faɗin Nijeriya baki ɗaya.

Garba ta ce yayin da ma’aikatar ilimi ta tarayya da Hukumar ilimin bai ɗaya za su samar da  kuɗaɗen da kuma taimako na fasaha, su kuma gwamnatocin Jihohi sune za su aiwatar da tsarin a Jihohinsu.

LABARAI MASU NASABA

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

“Nasarar da za a iya samu  ashi wannan tsarin ya dogara ne kai aiwatar da lamarin da ya shafi gaskiya, riƙon amana, da kuma haɗin gwiwa da masu ruwa da tsaki. Dole ne Jihohi su kasance su ne masu aiwatar da abin ta hanyar tsari mafi dacewa, al’umma su kasance a ciki wajen aiwatarwar kamar yadda ta ce,”.

Ta yi kira da masu halartar taron cewar su yi amfani da duk abubuwan da suka dace domin su gano irin halin da ake ciki na maganar ci gaban da aka samu na aikin, da kuma ko ana kashe kuɗaɗen da kamar yadda da ce.

Shi ma a  na shi jawabinin , Kwamishinan ilimi na Jihar Kano , Dakta Ali H. Abubakar Makoda, ya bayyana tsarin da ake son ɓullowa da shi a matsayin zai kasance a lokacin da ake son shi, don haka ne ya yi kira da Jihohi su tabbatar ana samun ci gaba da kuma nasara kan yadda ake koya ma ɗaliban da ko su kuma suna fahimtar abinda ake koya ma su.

Makoda  ya ce Jihar Kano ta ba ilimi  miuhimmanci ta hanyar ƙara kuɗaɗen da take yi,ɗaukar Malaman makaranta masu yawa,  ƙara bunƙasa abubuwa da za su inganta jin daɗin koyarwa, abinda ake koya ma ɗalibai kuma su fahimce shi sosai,inda ya ce Jihar a shirye ta ke da ta aiwatar da tsarin HOPE-EDU  a cikin tsarin kawo gyaran da take yi na ɓangaren ilimi.

Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)

MASU ALAKA

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
Ilimi

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

May 30, 2026
Next Post
Kwastam Sun Ƙwace Haramtaccen Man Fetur A Jihohin Adamawa Da Taraba

Kwastam Sun Ƙwace Haramtaccen Man Fetur A Jihohin Adamawa Da Taraba

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Ceto Yaro Mai Shekara Shida Da Aka Sace, Sun Cafke Wanda Ake Zargi A Borno

June 13, 2026
Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

Wannan Hakki Na Tushe Yana Da Matukar Muhimmanci

June 13, 2026
An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

An Cafke Mutum Uku Kan Kisan Mawaki Dan Asalin Nijeriya Da Birtaniya

June 13, 2026
Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

Allah Kaɗai Zai Iya Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro A Nijeriya – Matawalle

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.