ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mahaukaci Kadai Ne Zai Iya Sake Zaben APC – Ayu

by Yusuf Shuaibu
3 years ago
Ayu

Shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Dakta Iyorchia Ayu ya bayyana cewa ma-haukaci kadai ne zai iya sake zaben jam’iyyar APC duba da irin bakar wahalar da ‘yan Nijeriya suka shiga na tsawon shekaru takwas na mulkin APC.

Ayu ya bayyana hakan ne a Jihar Benuwai lokacin gangamin yakin neman zaben shugaban kasa na PDP, inda ya bukaci mutane su zabi duka ‘yan takarar jam’iyyarsa.

  • PDP Ta Kori Nnamani, Ogbu, Dan Fayose, Da Wasu Daga Jam’iyyar

Ya ce PDP ta magance matsalar gwamnan Jihar Abiya, Okezie Ikpeazu, sannan suna kokarin lallashin fusatattun gwamnonin PDP guda biyar wadanda suka bijire.

ADVERTISEMENT

Ya ce wannan shi ne dan takarar shugaban kasa daya tilo na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar wanda ya yi alkawarin idan har aka zabe shi a matsayin shugaban kasa zai dawo da zaman lafiya a wannan jiha da kuma sake bude tashar jirgin kasa da ke jihar.

Haka kuma Ayu ya ce duk da cewa akwai korafe-korafe a cikin babbar jam’iyyar adawa, ya dage da cewa jam’iyyar ba ta rabu ba, yana mai jaddada cewa tuni jam’iyyar ta fara tattaunawa da dukkan ‘ya’yanta da suka fusata domin ganin sun dawo cikin jam’iyyar.

LABARAI MASU NASABA

Amurka Ta Yi Alƙawarin Sa Ido Sosai A Zaɓen Nijeriya Na 2027

Sautin Muryar Da Aka Fallasa Kan El-Rufai Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara

“Abin da dukkaninmu muka sani shi ne, ana shan wahala a kasar nan a cikin she-karu takwas da APC ta shafe a kan mulki, wanda ke da matsalar tabin hankali ne kwai zai sake zaben APC. Kar ku kuskura ku bata kuri’unku.

“Ku zabi kowane dan takarar PDP, jam’iyyar ba ta rabu ba. Akwai mambobi kali-lan da suka fusata kuma muna magana da su. Za mu tabbatar sun dawo cikin jam’iyyar domin mu yi aiki tare gaba daya. Mako daya ya isa a sauya komi. Dama hakan yana faruwa kuma ina tabbatar da cewa za mu karbi kowa da kowa,” in ji shi.

Ya roki gwamnan Jihar Benuwai, Samuel Ortom ya dawo domin yakin ceto Nijeri-ya daga hannun APC.

Ortom yana daga cikin mambobin gwamnonin PDP na G-5, tawagar fusatattun gwamnonin guda biyar na jam’iyyar wanda gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike yake jagoranta da ke neman sai Ayu ya sauka daga mukaminsa a matsayin sharad-in yin sulhu.

Sauran mambobin na G5 sun hada da gwamnan Jihar Inugu, Ifeanyi Ugwanyi da gwamnan Jihar Abiya, Okezie Ikpeazu da kuma gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde.

Ayu
Yusuf Shuaibu
+ postsBio
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Amurka Ta Yi Alƙawarin Sa Ido Sosai A Zaɓen Nijeriya Na 2027
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Sautin Muryar Da Aka Fallasa Kan El-Rufai Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    Ci-ma-zaunen Ƴan Siyasa Ne Ke Tunanin Yin Maguɗi A Zaɓen 2027 – Makarfi
  • Yusuf Shuaibu
    https://hausa.leadership.ng/author/yusuf-shuaibu/
    An Samu Ruɗani Kan Rashin Bayyana Jerin Ƴan Takarar Jam’iyyun Siyasa Na Zaɓen 2027

MASU ALAKA

Amurka Ta Yi Alƙawarin Sa Ido Sosai A Zaɓen Nijeriya Na 2027
Tambarin Dimokuradiyya

Amurka Ta Yi Alƙawarin Sa Ido Sosai A Zaɓen Nijeriya Na 2027

July 11, 2026
Sautin Muryar Da Aka Fallasa Kan El-Rufai Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara
Tambarin Dimokuradiyya

Sautin Muryar Da Aka Fallasa Kan El-Rufai Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara

July 11, 2026
makarfi
Tambarin Dimokuradiyya

Ci-ma-zaunen Ƴan Siyasa Ne Ke Tunanin Yin Maguɗi A Zaɓen 2027 – Makarfi

June 26, 2026
Next Post
Ba Mu Da Takardun Kuɗi Da Zamu Buga Sababbin Kuɗi Isassu Su Wadata – Emefiele

Ba Mu Da Takardun Kuɗi Da Zamu Buga Sababbin Kuɗi Isassu Su Wadata – Emefiele

LABARAI MASU NASABA

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.