• Leadership Hausa
Saturday, December 9, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Cutar Sikari Na Fuskantar Karin Kudin Magani Da Kashi 200

by Idris Aliyu Daudawa
1 year ago
in Manyan Labarai
0
Masu Cutar Sikari Na Fuskantar Karin Kudin Magani Da Kashi 200
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yan Nijeriya wadanda suke fama da cutar Sikari sun yi kira da gwamnatin tarayya da cewar ta cire harajin da ake biya na magunguna,da sauran kayan gwaji na cutar Sikari saboda yadda farashin magungunan ya karu ya kara sa wadanda suke fama da  cutar cikin mawuyacin hali na rayuwa.

Binciken da jaridar LEADERSHIP ta gudanar ya nuna mai fama da cutar Sikari a Nijeriya yana kashe Naira dubu talatin (#30,000) kowanne wata a wannan shekara ta muke ciki ta 2022, wannan kudin magani ne da kuma gwaji,wanda idan aka tuna a baya shekarar 2019 kudin Naira dubu goma ne (#10,000) ake biya.

Kwanturola-Janar Na NIS Ya Amince Da Nadin Tony Akuneme A Matsayin Sabon Kakakin Hukumar Na Kasa

Sauya Fasalin Naira Zai Karya Darajar Dalar Amurka Zuwa Naira 200 Duk Daya – EFCC

Duk wannan ma baa bin damuwa bane matsaslar ita ce shi maganin insulin da kwararru na cutar Sikari (endocrinologist), ba samun shi ake cikin sauki ba,yayiin da su kwararrun basu da yawa.Irin hakan ke kara sa masu fama da cutar shiga wani halin kaka- nika yi.

Labarai Masu Nasaba

Tashin Bom A Kaduna: Yadda Na Tsallake Rijiya Da Baya – Dattijo Mai Shekara 74

Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

Wata kididdigar da ba a dade da samu ba ta nuna akwai ‘yan Nijeriya milyan shida wadanda suke fama da cutar,wannan ma kamar dai shi hasashen na kwararru alkalumman sun zarce haka.Saboda kashi biyu bisa uku na masub fama da cuta a Nijeriya ba a ma gane ko su wanene ba,wannan ya kara yawan masu cutar da wahalar da suke shada kuma mace- mace sanadiyar cutar.

Duk da shan wahalar da masu fama da cutar ke yi,kwararru kan al’amarin daya shafi cutar Sikari basu da yawa a Nijeriya,domin kuwa an yi kididdigar cewar ga mutane 600,000 masu fama da cutar,kwararre daya take ne zai kula da su.

Babbar matsalar cutar a Nijeriya ita ce tana kara yaduwa yayin da maganinta yake da matsalar samu cikin sauki,idan aka yi la’akari da yadda farashin kayan gwaji da magani ke kara tashin gwauron zabo.Wannan ba a Nijeriya kadai ba har ma da sauran kasashe da suke cikin ‘yan rabbana ka wadata mu ko kuma, matsakaita wadanda kudaden da suke samu basu taka kara sun karya ba.

Duk da yake an wallafa wani rahoto kan yadda ake luar da masu fama da cutar,na wata gidauniyar yadda ake samun maganin, wanda  wata kungiya ce mai zaman kanta a kasar Netherland,ta bayyana cewa ana sa ran nan da shekara ta 2030 za a samutane milyan 570 da suke fama da cutar. Yayin da kuma zuwa shekarar 2045 adadin na iya kaiwa milyan 700,

Babban jami’in gidauniyar da za a samu maganin Dakta Jayasree Iyer, ya bayyana nan da shekara ta 2045 cutar zata kar4u da milyan takwas.

Ya ce shi al’amarin da yasa kudaden kulawa da cutar suka karu abin ya wuce zamantakewa akwai ma matsalar halin rayuwar da ke ciki,inda ya kara da cewa“Kudaden da ake kashewa domin kulawa da msu cutar Sikari a Nijeriya da sauran kasashen Afirka abin ya kaidalar Amurka bilyan 12.5,wannan al’amarin kuma ya nuna gaskiyar mutane na biyan kudade masu yawa wajen magani na insulin”.

Ya ce yawan kudaden da mai fama da cutar Sikari zai kashe dala dari biyar ($500)a ko wacce shekara,wannan ba karamin abu bane musamman ma ace idan shi mara lafiyar zai biya gaba daya ko kuma wani abu daga cikin aljihunsa.

Wani kwararren dan jarida a Nijeriya, Mista. Sam Eferaro, wanda aka gano ya kamu da cutar Sikari fiye da shera goma ya bayyanawa LEADERSHIP cewa yanzu yana kashe tsakanin Naira 25,000 ko Naira 30,000 kowanne wata saboda maganin cutar Sikari, ya kara da a shekarar 2019 yana kammmala dukan abubuwan maganin kasa da Naira 10,000.

Eferaro ya ce ita tsadar ko karin kudin bai tsaya kan maganin cutar Sikari kadai ba,inda ya kara da gaba daya fashin magungunan sun karu,  sai dai kuma mutane “masu fama da cutar Sikari sune suke ji a jikinsu saboda dole su cigaba da yin hakan matsawar suna son kada cutarta kara samun matsala.

“Haka take ga sauran wadanda suke fama da cututtuka kamar Hawan jini da sauran cututtuka wadanda basu saurin yaduwa.

Ya kara da cewa sauran kasashen Afirka kamar su Kamaru da Ghana suna da wasu tsare- tsare ga mutanen da suke fama da cutar Sikari,musamman ma yara.

“Babu irin wancan tsarin a Nijeriya domin gwamnatin Nijeriya bata da wani tsari ko wani kokarin da take yi na rage masu wadanda suke fama da cutar Sikari. Maimakon haka ma sai ga shi farashin magunguna da na’urar da ake bibiyar halin da mai cutar yake ciki, abin karuwa yake ko wacce shekara, saboda kudaden haraji da kuma na shigo da kaya daga kasashen waje, wadanda dole ne Kamfanonin hada magunguna suke biya domin shigo da magungunan.

Tags: CutaMaganiSikariTsada
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Ta Zama Misali A Fannin Inganta Ci Gaban Kasa Da Kasa

Next Post

Peng Liyuan Ta Ziyarci Dakin Adana Kayan Tarihi Na Fasaha Na Birnin Ayutthaya Na Thailand

Related

Tashin Bom
Manyan Labarai

Tashin Bom A Kaduna: Yadda Na Tsallake Rijiya Da Baya – Dattijo Mai Shekara 74

13 hours ago
Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa
Manyan Labarai

Matatar Dangote Ta Karbi Danyen Man Farko Da Za Ta Fara Tacewa

23 hours ago
kaduna
Manyan Labarai

Matsalar Da Ta Haddasa Harin Bom Na Kaduna

2 days ago
Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna
Manyan Labarai

Shettima Ya Ziyarci Wadanda Sojoji Suka Jefawa Bam A Kaduna

2 days ago
Gwamnan Sakkwato Zai Saya Wa Kansa Motocin Biliyan Daya
Manyan Labarai

Gwamnan Sakkwato Zai Saya Wa Kansa Motocin Biliyan Daya

2 days ago
Majalisar Dokokin Nasarawa Ta Amince Da Kasafin N199.9bn Da Gwamna Sule Ya Gabatar 
Manyan Labarai

Majalisar Dokokin Nasarawa Ta Amince Da Kasafin N199.9bn Da Gwamna Sule Ya Gabatar 

2 days ago
Next Post
Peng Liyuan Ta Ziyarci Dakin Adana Kayan Tarihi Na Fasaha Na Birnin Ayutthaya Na Thailand

Peng Liyuan Ta Ziyarci Dakin Adana Kayan Tarihi Na Fasaha Na Birnin Ayutthaya Na Thailand

LABARAI MASU NASABA

COP28: Sin Da Afirka Za Su Bunkasa Hadin Gwiwa A Fannin Raya Kananan Ayyukan Samar Da Makamashi Mai Tsafta

COP28: Sin Da Afirka Za Su Bunkasa Hadin Gwiwa A Fannin Raya Kananan Ayyukan Samar Da Makamashi Mai Tsafta

December 9, 2023
NOMA

Kurakuran Da Wasu Ke Tafkawa A Noma Don Kasuwanci

December 9, 2023
Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Mali

Ministan Wajen Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Mali

December 9, 2023
IFAD

Manoman Karkara Sun Nuna Farin Ciki Da Yadda Suka Amfana Da Tallafin IFAD

December 9, 2023
NPA

NPA Ta Bayyana Dalilan Dawo Da Kwangilar Kamfanin INTELS

December 9, 2023
Nijeriya

Kayan Da Nijeriya Ke Fitarwa Waje Sun Karu Zuwa Naira Tiriliyan 10.35

December 9, 2023
harkokin zabe

Amfani Da Fahasa Zai Bunkasa Harkokin Zabe –Agu

December 9, 2023
TGI

TGI Group Za Ta Hada Kai Da ABU Domin Bunkasa Kirkire-kirkire

December 9, 2023
Tinubu

Tinubu Zai Sake Fuskantar Wata Shari’ar A Kotun Koli Kan Zaben 2023

December 9, 2023
Sabbin Ministoci

Majalisar Dattawa Za Ta Zaftare Kudaden Kananan Hukumomin Da Ba A Yi Zabe Ba

December 9, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.