Mataimakiyar Gwamnan Jihar Ribas, Dakta Ipalibo Harry-Banigo ta lashe zaben kujerar Sanatan Ribas ta Yamma.
Ipalibo ta lashe zaben ne bayan ya doke abokin takararta na jam’iyyar APC da kuma Hon. Asita, tsohon shugaban hukumar NIMASA.
ADVERTISEMENT
Cikakken bayani na tafe…














