• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mene Ne Hukuncin Masu Karbar Kudin Dan Siyasa Kuma Su Ki Zabensa?

by Dakta Jamil Zarewa
3 months ago
in Dausayin Musulunci
0
Mene Ne Hukuncin Masu Karbar Kudin Dan Siyasa Kuma Su Ki Zabensa?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum, Malam Dan Allah ina da tambaya, Dan siyasa ya bani kudi na zabe shi na karbi kudin, kuma ban zabe shi ba, mene ne matsayin kudin in na ci?      

Wa alaikum Assalam. To Gaskiya a fahimtata, in ka tabbatar ba za ka zabe shi ba, bai halatta ka amshi kudinsa ba, saboda Annabi (SAW) yana cewa: “Musulmai suna kan sharudansu” kamar yadda Bukhari ya ambace shi kuma Albani ya inganta shi a Irwa’ul galil hadisi mai lamba ta : 1743 ..

Sannnan kamar yadda ya haramta a ci dukiyar musulmai ba bisa hakki ba, haka ya haramta a ci dukiyar arne ba bisa hakki ba, ga shi kuma yaudara alama ce daga cikin alamomin munafuki, kamar yadda hadisai suka tabbatar.

Yana daga cikin ma’anonin dimukuraddiya zaben wanda Kake so, don haka babu bukatar boye-boye.

Allah ne mafi sani.

Labarai Masu Nasaba

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

Tags: Karbar KudiSiyasaZabe
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Yi Gamsasshen Bayani Game Da “Nord Stream”

Next Post

Zan Ci Gaba Da Yaki Da Cutar Daji Da Matsalolin Mata -Dakta Zainab

Related

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?
Dausayin Musulunci

Da Gaske Biyayya Ga Miji Tana Gaba Da Biyayaya Ga Iyaye?

2 days ago
Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci
Dausayin Musulunci

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

2 days ago
Manomi Zai Iya Sayar Da Hatsinsa Kafin Ya Girbe?
Dausayin Musulunci

Manomi Zai Iya Sayar Da Hatsinsa Kafin Ya Girbe?

1 week ago
Bayani A Kan Nau’o’in Aikin Hajji
Dausayin Musulunci

Bayani A Kan Nau’o’in Aikin Hajji

1 week ago
Shimfida: Aikin Hajji Da Batun Tsallaka Mikati Ba Tare Da Harama Ba
Dausayin Musulunci

Shimfida: Aikin Hajji Da Batun Tsallaka Mikati Ba Tare Da Harama Ba

2 weeks ago
Dabi’un Annabi (SAW) Kan Abubuwa Na Al’adar Rayuwa
Dausayin Musulunci

Kankan Da Kai Na Manzon Allah (SAW) I

4 weeks ago
Next Post
Zan Ci Gaba Da Yaki Da Cutar Daji Da Matsalolin Mata -Dakta Zainab

Zan Ci Gaba Da Yaki Da Cutar Daji Da Matsalolin Mata -Dakta Zainab

LABARAI MASU NASABA

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

June 4, 2023
Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

June 4, 2023
Sana’ar Kwalliya

Sana’ar Kwalliya

June 4, 2023
Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

June 4, 2023
Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

June 4, 2023
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

June 4, 2023
Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

June 4, 2023
Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

June 4, 2023
Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

June 4, 2023
Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.