ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, August 3, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutumin El-Rufai, Baloni, Ya Fice Daga APC A Kaduna

by Abubakar Sulaiman
1 year ago
El-Rufai

Tsohon Shugaban Ƙaramar Hukumar Kaduna ta Arewa a Jihar Kaduna, Muktar Lawal Baloni, ya ajiye mukaminsa tare da ficewa daga jam’iyyar APC mai mulki nan take.

A cikin wasiƙar murabus da ya aika wa shugaban jam’iyyar APC na mazaɓarsa Kabala, Baloni wanda ya kasance abokin tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa abin takaici ne ganin yadda jam’iyyar ta kauce daga manufofin da aka kafa ta a kai.

  • ‘Yansanda Sun Hana Gudanar Da Taron Tunawa Da Ranar Haihuwar Obi A Kaduna
  • Na Yi Rashin Jagora, Buhari Ne Ya Ƙarfafa Min Guiwa Na Yi Takarar Gwamna A Kaduna — El-Rufai

Ya ce, “Ina rubuto wannan wasika ne domin sanar da murabus ɗina daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC), sakamakon banbancin ra’ayin siyasa da kuma manufofin jam’iyyar da nake ganin ba su daidaita da nawa ba a halin yanzu.”

ADVERTISEMENT

Baloni ya ci gaba da cewa, “Lokacin da na yi a jam’iyyar APC, daga zama ɗaya daga cikin matasan mambobinta na farko, zuwa zama mataimakin shugaban ƙaramar hukuma da daga bisani shugaban ƙaramar hukumar Kaduna ta Arewa, mun shaida yadda mutane suka rungumi jam’iyyar fiye da yadda aka taɓa gani a baya.”

Ya kuma ce, “Wannan ya faru ne saboda jam’iyyar a wancan lokacin ta kasance wani dandali da ke nufin cikar burin talakan Nijeriya ta hanya mai inganci da gaskiya. Abin baƙin ciki ne ganin yadda APC ta dusashe daga asalin aƙidunta kuma siyasar ta ta taɓarɓare. Saboda haka na yanke shawarar ficewa daga jam’iyyar, domin neman wata jam’iyya da ta dace da aƙidarmu wadda za mu ci gaba da gwagwarmaya don kyautatawa al’umma.”

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Dora Takardun Pantami A Shafin Hukumar INEC

Rikicin Tikitin Takarar Gwamnan ADC A Kaduna: An Buƙaci Ashiru Kudan Ya Dakatar da Naɗin Mataimaki

El-Rufai
Abubakar Sulaiman
Website |  + postsBio
  • Abubakar Sulaiman
    Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Ceto Mutane 9 A Zamfara
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutum Ɗaya, Sun Sace Mutane 31 A Katsina
  • Abubakar Sulaiman
    Gwamnatin Kano Ta Kulle Shagon Maganin Gargajiya Saboda Batsa
  • Abubakar Sulaiman
    Ƴansanda Sun Gurfanar Da Jami’in NDLEA Bisa Zargin Yi Wa Yarinya Fyaɗe

MASU ALAKA

El-Rufai
Siyasa

PDP Ta Dora Takardun Pantami A Shafin Hukumar INEC

July 30, 2026
ADC Ta Fara Sayar Da Fom Din Takara Kafin Babban Taron Jam’iyya
Siyasa

Rikicin Tikitin Takarar Gwamnan ADC A Kaduna: An Buƙaci Ashiru Kudan Ya Dakatar da Naɗin Mataimaki

July 30, 2026
Zaben Neja: APC Ta Yi Nasara A Kananan Hukumomi 22 Daga Cikin 25 
Siyasa

APC Ta Musanta Rahotannin Tashin Hankali A Taron Masu Ruwa da Tsaki A Delta

July 29, 2026
Next Post
Sin Ta Yi Tsayin Daka Kan Daidaita Batun Nukiliyar Iran Ta Hanyar Siyasa Da Diflomasiyya

Sin Ta Yi Tsayin Daka Kan Daidaita Batun Nukiliyar Iran Ta Hanyar Siyasa Da Diflomasiyya

LABARAI MASU NASABA

DSS

DSS Da ‘Yan Sa-kai Sun Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Da Mayaƙansa Sama Da 60 A Katsina

August 3, 2026
Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Fahimtar Juna Da Aka Cimma Tsakanin Amurka Da Iran

Iran Ta Musanta Iƙirarin Trump Kan Sabbin Tattaunawa da Amurka

August 3, 2026
Zamfara

‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji Shida, Sun Sace Mutane 75 A Zamfara

August 3, 2026
Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

Alkalin Babbar Kotun Kebbi Ya Shaƙi Iskar ‘Yanci, Bayan Shafe Mako Guda A Hannun ‘Yan Bindiga

August 3, 2026
Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

Kamfanin Abinci Na ‘BUA Foods’ Ya Samu Ribar ₦292.27bn A Rabin Farkon 2026

August 3, 2026
El-Rufai

WAFCON 2026: Ƴan Wasan Nijeriya 2 Ba Zasu Buga Wasan Ƙarshe Na Rukunin C Ba

August 2, 2026
Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

Babban Bankin Sin: Za A Ci Gaba Da Gudanar Da Matakan Saukaka Harkokin Kudade

August 2, 2026
Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

Yawan Tikitin Kallon Fina Finan Sin Da Aka Sayar A 2026 Ya Zarce Yuan Biliyan 23

August 2, 2026
El-Rufai

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Ceto Mutane 9 A Zamfara

August 2, 2026
Sin Ta Fitar Da Shirin Shekaru 5 Na Daukaka Tsarin Tallata Da Samar Da Kayayyaki Domin Kyautata Hidimomi A Kauyuka

Sin Ta Fitar Da Shirin Shekaru 5 Na Daukaka Tsarin Tallata Da Samar Da Kayayyaki Domin Kyautata Hidimomi A Kauyuka

August 2, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.