ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ce Ta Shida Wajen Sayar Da Man Fetur Kan Farashi Mai Sauki

by Abubakar Abba
1 year ago
Fetur

Yanayin farashin Man Fetur a daukacin nahiyar Afrika a 2025, ya kara habaka saboda samar da yanayin makamashi, duba da ya yadda ake kara samar da shi da kuma yawan wanda ake fitarwa zuwa ketare.

A kasashe kamar su Libiya da Angola da ke da dimbin Man da suke adane da shi, na ci gaba da sayar da shi kan farasshi mai sauki, inda kasashe kamarsu, Ethiopiya da Liberiya, suka dogara da shigo da man daga ketare, ke fuskantar tsadar farashinsa.

  • Bajintar Aiki: Majalisar Dattawa Ta Jinjina Wa Ministan Yaɗa Labarai
  • Xi Ya Zanta Da Babban Jagoran Vietnam Da Shugaban Sri Lanka

Duba da tashin farashinsa a kasuwar duniya, hakan ya sanya da fuskatar kalubale kamar na samar da tallafi da samar da shi, musamman domin su sayarwa da alumarsu, kan farashi mai sauki.

ADVERTISEMENT

A cewar kafar sanar da farashin man ta duniya wato  GlobalPetrolPrices.com, ta jere sunayen kasashe 10 da za su sayar da Man a farashi mai sauki, a  2025.

1 Libiya: Ta ci gaba da zama jagora a tsakanin kasashen da ke Afirka wajen sayar da Man da sauki, inda Litarsa daya, ake sayarwa kan dala 0.030. Hakana ya kasance ne, saboda ta na da dimbin Man mai yawa

LABARAI MASU NASABA

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

Darajar Naira Ta Sauka A Kasuwar Musayar Kuɗaɗe

2 Angola: Ana sayar da Man Lita daya kan dala 0.328, duba da cewa, kasar ta kasance kan gaba wajen samar da man a Afirka kuma tana da shiyar mai yawa wajen sayar da man, a kasuwar duniya.

Fitar da shi mai yawa da ke yi zuwa kasashen waje, hakan ya sanaya tana sayarwa da ‘yan kasar, kan farashi mai sauki.

3 Masar: Ana sayar da Lita daya, kan dala 0.336, duba da cewa, kasar na da dimbin zuba hannun jari a fannin Mai da Iskar Gas a shekaru da dama, kuma kasar na samar da tallafi a Mai.

4 Algeriya: Ana sayar da Lita daya kan dala 0.339, kuma kasar na da wadatar mai da albarkatun Iskar Gas, wanda hakan ya sanya, ta ke  sayar da Man kan farashi mai sauki.

5 Sudan: Ana sayar da Lita daya kan dala 0.700, wanda har yanzu, wannan farashin yake kasa da yadda ake sayarwa, a kasuwar duniya.

6 Nigeryia: Ta kasance kan gaba wajen samar da Mai a Afirka, tana sayar da Lita daya, kan dala 0.769. Duba da yadda ta kasance kan gaba a najiyar wajen fitar da shi, amma saboda tsare-tsaren Gwamnatin kasar hakan ya sanya farashinsa, na sauya a duniya.

Farashinsa, ya kasance a dan kasa kadan da yadda ake sayar da shi a kasuwar duniya, wanda kuma ake kalubalen da .

7 Tunisiya: Ana sayar da Lita daya kan dala 0.794, kasar ta kasance ta na da karancin Man da take samarwa, amma ta fi samun kudin shiga daga Man da take sayarwa a kasuwar yankuna kuma Gwamnatin kasar, na samar da tallafi ga Man, domin ta kare farashinsa

8 Ethiofiya: Kasar ce ta takwas a cikin wannan jeren, inda ake sayar da Lita daya kan dala 0.805. Sai dai, kasar ta kasance ba ta a cikin manyan kasashen da ke samar da Man, domin akasari, tana shigo da Man ne, amma bisa kokarin Gwamnatin kasar, tana daidaita farashinsa, domin sayarwa da ‘yan kasar kan farashi mai sauki.

9 Liberiya: Kasar ta dogara ne, wajen shigo da Man domin ta cimma bukatar shi, ta cikin gida, inda kuma ake sayar da Lita daya kan dala 0.829

10 Gabon: Ta kasance tana daga cikin kasashen da ke Man mai yawa, inda ake sayar da Lita daya kan dala 0.944, wanda hakan ya nuna cewa, farashinsa da sauki idan aka kwatanta da sauran kasashen da ke a nahiyar.

Fetur
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    An Yi Suka Kan Mayar Da Nijeriya Jujin Jibge Kwantaina Da Ake Shigowa Da Su
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

MASU ALAKA

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN
Tattalin Arziki

Kwamitin Majalisa Ya Kwato Naira Miliyan 521.76 Na VAT Daga CBN

June 8, 2026
Darajar Naira Ta Sauka A Kasuwar Musayar Kuɗaɗe
Tattalin Arziki

Darajar Naira Ta Sauka A Kasuwar Musayar Kuɗaɗe

June 6, 2026
An Yi Suka Kan Mayar Da Nijeriya Jujin Jibge Kwantaina Da Ake Shigowa Da Su
Tattalin Arziki

An Yi Suka Kan Mayar Da Nijeriya Jujin Jibge Kwantaina Da Ake Shigowa Da Su

June 5, 2026
Next Post
Masu Amfani Da Intanet A Kasar Sin Sun Kai Yawan Biliyan 1.1

Masu Amfani Da Intanet A Kasar Sin Sun Kai Yawan Biliyan 1.1

LABARAI MASU NASABA

Sojoji

Ilimi Ne Babban Makamin Daƙile Ta’addanci — Ministan Tsaro

June 8, 2026
Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

Sin Da Koriya Ta Arewa Na Fuskantar Sabbin Damammaki Da Kudurori In Ji Shugaba Xi Jinping

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga EU Ta Hada Hannu Da Ita Domin Inganta Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Cinikayya A Tsakaninsu

June 8, 2026
Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno

Gwamnatin Borno Ta Musanta Biyan Kuɗin Fansa Domin Kuɓutar da Mutane 360

June 8, 2026
Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

Kasar Sin Ta Fara Wani Aikin Hanyar Ruwa A Kogi Mafi Tsawo Na 3 A Duniya

June 8, 2026
Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Dattawan Zamfara 50 Yayin Taron Sulhu A Cikin Daji

June 8, 2026
Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

Xi Jinping Ya Tattauna Da Kim Jong Un

June 8, 2026
Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

Yari Ya Dace Da Rayuwar Mulki Da Kasuwanci

June 8, 2026
Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

Me Kashim Imam Ke Yi A Yanzu?

June 8, 2026
A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

June 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.