• English
  • Business News
Monday, July 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Ce Ta Shida Wajen Sayar Da Man Fetur Kan Farashi Mai Sauki

by Abubakar Abba
6 months ago
in Tattalin Arziki
0
Nijeriya Ce Ta Shida Wajen Sayar Da Man Fetur Kan Farashi Mai Sauki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yanayin farashin Man Fetur a daukacin nahiyar Afrika a 2025, ya kara habaka saboda samar da yanayin makamashi, duba da ya yadda ake kara samar da shi da kuma yawan wanda ake fitarwa zuwa ketare.

A kasashe kamar su Libiya da Angola da ke da dimbin Man da suke adane da shi, na ci gaba da sayar da shi kan farasshi mai sauki, inda kasashe kamarsu, Ethiopiya da Liberiya, suka dogara da shigo da man daga ketare, ke fuskantar tsadar farashinsa.

  • Bajintar Aiki: Majalisar Dattawa Ta Jinjina Wa Ministan YaÉ—a Labarai
  • Xi Ya Zanta Da Babban Jagoran Vietnam Da Shugaban Sri Lanka

Duba da tashin farashinsa a kasuwar duniya, hakan ya sanya da fuskatar kalubale kamar na samar da tallafi da samar da shi, musamman domin su sayarwa da alumarsu, kan farashi mai sauki.

A cewar kafar sanar da farashin man ta duniya wato  GlobalPetrolPrices.com, ta jere sunayen kasashe 10 da za su sayar da Man a farashi mai sauki, a  2025.

1 Libiya: Ta ci gaba da zama jagora a tsakanin kasashen da ke Afirka wajen sayar da Man da sauki, inda Litarsa daya, ake sayarwa kan dala 0.030. Hakana ya kasance ne, saboda ta na da dimbin Man mai yawa

Labarai Masu Nasaba

Kungiyar MEMAN Ta Yi Maraba Da Shirin Dangote Na Rabar Da Man Fetur

NPA Ta Bukaci Samar Da Tsare-tsare Kan Baraguzan Jiragen Ruwa A Cikin Teku

2 Angola: Ana sayar da Man Lita daya kan dala 0.328, duba da cewa, kasar ta kasance kan gaba wajen samar da man a Afirka kuma tana da shiyar mai yawa wajen sayar da man, a kasuwar duniya.

Fitar da shi mai yawa da ke yi zuwa kasashen waje, hakan ya sanaya tana sayarwa da ‘yan kasar, kan farashi mai sauki.

3 Masar: Ana sayar da Lita daya, kan dala 0.336, duba da cewa, kasar na da dimbin zuba hannun jari a fannin Mai da Iskar Gas a shekaru da dama, kuma kasar na samar da tallafi a Mai.

4 Algeriya: Ana sayar da Lita daya kan dala 0.339, kuma kasar na da wadatar mai da albarkatun Iskar Gas, wanda hakan ya sanya, ta ke  sayar da Man kan farashi mai sauki.

5 Sudan: Ana sayar da Lita daya kan dala 0.700, wanda har yanzu, wannan farashin yake kasa da yadda ake sayarwa, a kasuwar duniya.

6 Nigeryia: Ta kasance kan gaba wajen samar da Mai a Afirka, tana sayar da Lita daya, kan dala 0.769. Duba da yadda ta kasance kan gaba a najiyar wajen fitar da shi, amma saboda tsare-tsaren Gwamnatin kasar hakan ya sanya farashinsa, na sauya a duniya.

Farashinsa, ya kasance a dan kasa kadan da yadda ake sayar da shi a kasuwar duniya, wanda kuma ake kalubalen da .

7 Tunisiya: Ana sayar da Lita daya kan dala 0.794, kasar ta kasance ta na da karancin Man da take samarwa, amma ta fi samun kudin shiga daga Man da take sayarwa a kasuwar yankuna kuma Gwamnatin kasar, na samar da tallafi ga Man, domin ta kare farashinsa

8 Ethiofiya: Kasar ce ta takwas a cikin wannan jeren, inda ake sayar da Lita daya kan dala 0.805. Sai dai, kasar ta kasance ba ta a cikin manyan kasashen da ke samar da Man, domin akasari, tana shigo da Man ne, amma bisa kokarin Gwamnatin kasar, tana daidaita farashinsa, domin sayarwa da ‘yan kasar kan farashi mai sauki.

9 Liberiya: Kasar ta dogara ne, wajen shigo da Man domin ta cimma bukatar shi, ta cikin gida, inda kuma ake sayar da Lita daya kan dala 0.829

10 Gabon: Ta kasance tana daga cikin kasashen da ke Man mai yawa, inda ake sayar da Lita daya kan dala 0.944, wanda hakan ya nuna cewa, farashinsa da sauki idan aka kwatanta da sauran kasashen da ke a nahiyar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: FeturMaiSauki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Motocin Sabbin Makamashi Da Ake Amfani Da Su A Sin Sun Zarce Miliyan 30

Next Post

Masu Amfani Da Intanet A Kasar Sin Sun Kai Yawan Biliyan 1.1

Related

Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Kungiyar MEMAN Ta Yi Maraba Da Shirin Dangote Na Rabar Da Man Fetur

3 days ago
NPA Ta Bukaci Samar Da Tsare-tsare Kan Baraguzan Jiragen Ruwa A Cikin Teku
Tattalin Arziki

NPA Ta Bukaci Samar Da Tsare-tsare Kan Baraguzan Jiragen Ruwa A Cikin Teku

3 days ago
Hukumar NPA Na Son Tara KuÉ—aÉ—en Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Na Son Tara KuÉ—aÉ—en Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

1 week ago
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

4 weeks ago
Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Kaddamar Da Aikin Tsaftace Tashar Jirgi Ta Tin-Can Island

1 month ago
Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Yi Watsi Da Zargin Cin Hanci Da Rashawa Da Aka Lakaba Mata

1 month ago
Next Post
Masu Amfani Da Intanet A Kasar Sin Sun Kai Yawan Biliyan 1.1

Masu Amfani Da Intanet A Kasar Sin Sun Kai Yawan Biliyan 1.1

LABARAI MASU NASABA

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko

July 6, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato

‘Yan Boko Haram Sun Kashe Mutane 9, Tare Da Jikkata Wasu Mutum 4 A Borno

July 6, 2025
Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

Mataimakin Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Sabbin Fasahohin Kimiyya A Fannin Aikin Gona Da Kiwon Lafiya

July 6, 2025
Sanata Dickson Ya BuÆ™aci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi YaÆ™i Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

Sanata Dickson Ya BuÆ™aci ‘Yan Nijeriya Da Su Yi YaÆ™i Da Matsalar Sayen Ƙuri’a

July 6, 2025
Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

Xi Ya Ba Da Amsar Wasikar Matasan Amurka ’Yan Wasan Kwallon Pickle Bisa Ziyartar Sin

July 6, 2025
Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya ÆŠaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

Yankin Kudu-Maso-Kudu Zai Cimma Matsaya ÆŠaya Kan Gyaran Kundin Tsarin Mulki – Sanata Dickson

July 6, 2025
Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

Sin Za Ta Fadada Hadin Gwiwa Da Brazil A Fannin Tattalin Arzikin Fasahar Zamani Da Sha’anin Jiragen Sama

July 6, 2025
Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

Hadimin Gwamnan Yobe Ya Fice Daga APC Ya Koma Jam’iyyar ADC

July 6, 2025
Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

Masanin Kenya: Kasashe Masu Tasowa Suna Bukatar Kasar Sin

July 6, 2025
Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum

July 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.