ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Oyetola Ya Ciwo Bashin Biliyan 18 Bayan Da Ya Fadi Zabe, Ba Mu San Me Zai Yi Da Su Ba – Adeleke

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Oyetola

Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, ya ce, tsohon gwamnan Jihar da ya bar masa kujera, Gboyega Oyetola, ya yi gaba gadi kawai ya je ya lafto bashin naira biliyan 18 jim kadan bayan da ya fadi a zaben gwaman jihar da aka gudanar a ranar 16 ga watan July na 2022. 

Gwamnan ya ce, kudaden da Oyetola ya ciwo bashinsu bayan fadinsa zabe ba su san ina ya kai ko me ya yi da su ba.

  • Gwamnatin Oyetola Ta Gadar Mana Bashin Biliyan 76 – Adeleke 

Bisa hakan, gwamnan ya ce gwamnatinsa ta gaji bashin biliyan 407.32 zuwa watan Nuwamban 2022.

ADVERTISEMENT

Adeleke ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis sa’ilin da ke ganawa da sarakunan gargajiya na jihar Osun a Osogbo babban birnin jihar Osun ranar Alhamis.

A cewarsa, “Gwamnatina ta gaji basukan da ake bin jihar kashi-kashi har guda takwas da suka kunshi bashin albashi, tulin basukan fansho da sauransu da Gwamnatin Oyetota ta bar mana.”

LABARAI MASU NASABA

EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas

Yadda Aka Gano Ƙasusuwan Dabba Mai Shekara Miliyan 100 A Nijar

“Zuwa yau ana bin jihar Osun bashin biliyan N331.32.

“Idan aka hada da basukan albashi da fansho na naira biliyan 76. Basukan za su kai biliyan N407.32. Kuma har yanzu ba a tantance nawa ‘yan kwangila ke bi ba.

“Iyaka abun da ya shigo lalitar Gwamnatin jihar zuwa ranar Litinin 29 ga watan Nuwamba, kawai albashin watan Nuwamban 2022. Bayan hakan, lalitar jihar ya kasance wayam ba komai a ciki.

“A matsayina na gwamna, zan yi tambaya a madadinku. Kuma gaskiya muna bukatar amsa,” Adeleke ya fada wa sarakuna.

Ya kara da cewa, “Gwamnatin Oyetola dole ya fito ta yi bayanin bashin biliyan 331 da ta ciwo a madadin al’ummar jihar Osun me suka yi da shi da yaya suka kashe, ba tare da wani kwakkwaran aikin bunkasa jihar ba amma an ciwo tulin basuka.

“Kuma tilas ne gwamna Oyetola ya fito ya yi bayanin me ya yi da biliyan 18 da ya ciwo bashinsu bayan fadinsa a zabe ranar 16 ga watan July na 2022. Ya aka yi da su kuma ta yaya aka kashe su.

“Sannan, dole ya fito ya yi bayanin yadda aka yi jihar ya zama ana binta bashin albashin har naira biliyan 76 duk da cewa jihar ta samu kudaden Bail out na naira biliyan 50 daga wajen gwamnatin tarayya.”

Oyetola
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Zaɓen Fidda Gwani Na Gwamna: Ba Za Mu Lamunci Kaƙaba Mana Ɗan Takara A Bauchi Ba – Mambobin APC
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Sanata Buba Ya Janye Daga Takarar Fidda Gwani Ta Gwamnan APC A Bauchi, Ya Zargi Cewa ‘Ɗauki Ɗaura Ake Yi Ba Zaɓe Ba”
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Shugaban Kwamitin Yaɗa Labarai Na Aikin Hajjin Bana Na Bauchi Ya Rasu A Saudiyya
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Na Bar Harƙoƙin Siyasa Gaba Ɗaya – Ɗan Takarar Gwamnan Bauchi, Air Marshal Saddique Baba

MASU ALAKA

EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas
Al'ajabi

EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas

April 21, 2026
Yadda Aka Gano Ƙasusuwan Dabba Mai Shekara Miliyan 100 A Nijar
Al'ajabi

Yadda Aka Gano Ƙasusuwan Dabba Mai Shekara Miliyan 100 A Nijar

March 8, 2026
An Kama Matashi A Kano Kan Zargin Kashe Abokinsa
Al'ajabi

Ɓata-gari Sun Kashe Matar Aure Da ’Ya’yanta 3 A Kano

January 21, 2026
Next Post
Sin Ta Fitar Da Ka’idojin Fadada Kasuwannin Cikin Gida

Sin Ta Fitar Da Ka’idojin Fadada Kasuwannin Cikin Gida

LABARAI MASU NASABA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.