ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, September 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Putin Ya Fita Daga Raina – Trump

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
1 year ago
Putin

Donald Trump ya ce Vladmir Putin na Rasha ya sare masa, kamar yadda ya shaida wa BBC a tattauna ta musamman ta wayar tarho.

Shugaban na Amurka ya amsa tambaya lokacin da aka tambaye shi ko ya yarda da shugaban Rasha, ya yi martani cewa: ”Babu wanda na yarda da shi.”

  • Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (6)
  • Wace Kasa Ce Take Son Zama “Kasa Ta Uku Mai Tsaro” A Wurin Amurka?

Trump na wadannan bayanai ne sa’o’i bayan ya sanar da shirin aike makamai ga Ukraine da gargadin lafta haraji kan Rasha muddin taki cimma yarjejeniyar tsagaita wuta nan da kwanaki 50.

ADVERTISEMENT

A tattaunawar da ta tabo abubuwa daban-daban daga ofishinsa, shugaban ya nuna yana tare da Nato, wanda a baya yake suka, tare da bayyana cikakken goyon-bayan ayyukanta na tsaro.

Shugaban ya bada damar tattaunawa da shi na mintina 20, bayan BBC ta tuntube shi domin tsokaci kan cika shekara guda da kokarin hallaka shi a Butler da ke, Pennsylbania.

LABARAI MASU NASABA

NSCDC Ta Kama Ɓarayin Mota, Ta Ƙwato AK-47 A Abuja

Gwamnatin Zamfara Za Ta Mayar Da Yara 453,602 Makaranta

Da aka tambaye shi kan ko tsallake rijiya da baya a harin da aka kai masa ya sauya masa rayuwa, Trump ya ce baya son ya rinka yawan tuna wa da batun.

“Ya ce ba na son tunanin ko lamarin ya sauya ni, “In ji Trump. Zama ana nazari a kai, a cewarsa “na iya sauya mun rayuwa.”

Bayan ganawa da shugaban Nato Mark Rutte a fadar White House, shugaban ya yi amfani da damar da ya samu wajen bayanai da nuna takaicinsa da shugaban Rasha.

Trump ya ce ya yi tunanin za a cimma yarjejeniya a kan teburi da Rasha amma sai gashi an yi zama hudu ba a daidaita ba.

A lokacin da BBC ta yi masa tambaya idan hakan na nufi ya fita batun Putin, shugaban ya yi martani: ”Ina takaici kuma ya sare mun, amma dai ban kammala da shi ba. Amma dai ya bata mun rai.”

Da aka tambaye shi kan ko wace dabara zai yi amfani da ita wajen tursasa wa Bladimir Putin ya ”daina zub da jini” shugaban na Amurka ya ce, “Muna kokarin cimma hakan.”

“Za mu samu fahimtar juna, iya abin da zance kenan, kuma ina ganin muna hanyar cimma hakan,’ kuma shi da kansa ba zai sake rusa gini a Kyib ba.”

Sannan tattaunawar ta ci gaba a kan Nato, wanda a baya shugaba Trump ya sha caccaka a matsayin ”mara amfani”.

Da aka tambaye shi kan ko har yanzu yana kan wannan batu, ya ce, “A’a. Ina ganin a yanzu Nato ayyukanta sun inganta,” saboda hadakar, na ”biyan hakokin da ke wuyanta”.

Ya ce yana da yakinin hada hannu tare, saboda hakan na nufin kananan kasashe na iya kare kansu daga manyan kasashe.

An tambaye Trump kan makomar Burtaniya a duniya, sai ya ce yana ganin ”kasa ce mai kyau”, kuma yana da kadarori a kasar”.

Ya ce yana da anniyar kai ziyara a karo na biyu Burtaniya cikin watan Satumba wannan shekara.

Da aka masa tambaya me yake son cimma a ziyarar, Trump ya ce, “Ina son na samu lokaci mai armashi da girmama Sarki Charles, saboda mutumin kirki ne.”

Putin
Rabi'u Ali Indabawa
+ posts Bio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙungiya Ta Gudanar Da Zaɓen Sabbin Shugabanninta A Abuja
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Yadda Tinubu Ya Kashe Naira Biliyan 37.64 A Tafiye-tafiye
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ta’addaci: Mutum 14,500 Sun Bace A Arewa Maso Gabas
Putin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Jawabin Xi A Taron BRICS, Mafita Ce Ga Matsalolin Duniya
  • Sulaiman
    Duk Wani Yunkuri Na Karfafa Burin Japan Na Fadada Karfin Soji Zai Jefa Yankin Cikin Hadari
  • Sulaiman
    Tsohon Firaminsitan Jordan: Kasar Sin Tana Kan Gaba Wajen Gudanar Da Fasahar AI A Duniya
  • Sulaiman
    Hadin Gwiwar BRICS Na Jagorantar Hadin Kan Kasashe Masu Tasowa Da Dogaro Da Karfin Kansu

MASU ALAKA

NSCDC Ta Kama Ɓarayin Mota, Ta Ƙwato AK-47 A Abuja
Labarai

NSCDC Ta Kama Ɓarayin Mota, Ta Ƙwato AK-47 A Abuja

September 15, 2026
Gwamnatin Zamfara Za Ta Mayar Da Yara 453,602 Makaranta
Labarai

Gwamnatin Zamfara Za Ta Mayar Da Yara 453,602 Makaranta

September 15, 2026
’Yan Ta’adda Sun Kai Wa Ƙauyuka 2 Hari A Adamawa
Labarai

Boko Haram Sun Kashe Mutane 4 Tare Da Ƙone Gidaje A Adamawa

September 15, 2026
Next Post
An Yi Taron Farko Na Shugabannin Matasa Na Dandalin Zaman Lafiya Da Tsaro Na Sin Da Afirka

An Yi Taron Farko Na Shugabannin Matasa Na Dandalin Zaman Lafiya Da Tsaro Na Sin Da Afirka

LABARAI MASU NASABA

NSCDC Ta Kama Ɓarayin Mota, Ta Ƙwato AK-47 A Abuja

NSCDC Ta Kama Ɓarayin Mota, Ta Ƙwato AK-47 A Abuja

September 15, 2026
Gwamnatin Zamfara Za Ta Mayar Da Yara 453,602 Makaranta

Gwamnatin Zamfara Za Ta Mayar Da Yara 453,602 Makaranta

September 15, 2026
’Yan Ta’adda Sun Kai Wa Ƙauyuka 2 Hari A Adamawa

Boko Haram Sun Kashe Mutane 4 Tare Da Ƙone Gidaje A Adamawa

September 15, 2026
Wani Mutum Ya Kashe Kishiyar Mahaifiyarsa A Kogi

’Yan Ta’adda Na Shirin Kai Hare-Hare Makarantu, Wuraren Ibada Da Sansanonin NYSC – ’Yansanda

September 15, 2026
Gwamnatin Sakkwato Ta Rufe Masallacin Sheikh Lukuwa Bayan Harin Da Aka Kai Masa

Gwamnatin Sakkwato Ta Rufe Masallacin Sheikh Lukuwa Bayan Harin Da Aka Kai Masa

September 15, 2026
Hannun Jari: Dangote Ya Yi Wa ’Yan Nijeriya Alƙawarin Samun Gaggwaɓar Riba

Hannun Jari: Dangote Ya Yi Wa ’Yan Nijeriya Alƙawarin Samun Gaggwaɓar Riba

September 15, 2026
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

Arziƙin Dangote Ya Haura Dala Biliyan 50 Bayan Fara Sayar Da Hannun Jarin Matatarsa – Forbes

September 15, 2026
Jawabin Xi A Taron BRICS, Mafita Ce Ga Matsalolin Duniya

Jawabin Xi A Taron BRICS, Mafita Ce Ga Matsalolin Duniya

September 14, 2026
Duk Wani Yunkuri Na Karfafa Burin Japan Na Fadada Karfin Soji Zai Jefa Yankin Cikin Hadari

Duk Wani Yunkuri Na Karfafa Burin Japan Na Fadada Karfin Soji Zai Jefa Yankin Cikin Hadari

September 14, 2026
Tsohon Firaminsitan Jordan: Kasar Sin Tana Kan Gaba Wajen Gudanar Da Fasahar AI A Duniya

Tsohon Firaminsitan Jordan: Kasar Sin Tana Kan Gaba Wajen Gudanar Da Fasahar AI A Duniya

September 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.