ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rabar Da Tattalin Arzikin Kasa: Hukumar RMAFC Ta Kaddamar Da Aikin Tattara Sahihan Bayanai

by Abubakar Abba
3 weeks ago
RMAFC

Hukumar Rabar da Tattalin Arzikin Kasa, RMAFC ta bayyana cewa, ta na kan ci gaba da gudanar da aikin tantantace da kuma tattara sahihan bayanai, a daukacin fadin kasar bisa nufin tsara yadda za a rabar da tattalin azrkin kasa ga matakn gwamnati uku na kasar.

Kwamishina a hukumar a  Farfesa Adekunle Wright, ya sanar da haka lokacin da ya jagoranci tawagar hukumar zuwa jahar Kebbi domin kaddamar da aikin. wanda ya gudana a birnin Kebbi, babban birnin jihar.

A jawabinsa a wajen kaddamawar mataimakin gwamnan jahar Abubakar Umar-Tafida, ya baiwa tawagar tabbacin goyon bayan gwamnatin jahar.

ADVERTISEMENT

Wright ya danganta aikin a matsayin mai matukar mahimmanci wanda kuma zai taimaka wajen tattara sahihan bayanai da za su sanya a rabar da tattalin arzikin kasar ga matakan gwamnati uku na kasar, ba tare da, an tauyewa kowa hakkinsa ba.

Ya kara da cewa, sashe na 42 ‘ B’ a cikin Baka ba kundin tsarin mulkin kasar ne, ya dorawa hukumar nauyin gudanar da wannan aikin.

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

A cewarsa, sauyin da aka samu a bangaren tafiyar da tattalin arzikin kasa da karuwar alummar kasar da kuma karin wasu ci gaba da aka samu a kasar, ne suka sanya ya zama wajibi, a gudanar da wannan aikin.

Wright ya kuma yabawa gwamnatin jihar bisa tarbar girmamawa da suka yiwa tawagar hukumar,musamman irin tarbar ban girma da kwamishina kudi ta jihar Hajiya Rakiya Tanko-Ayuba, ta yiwa tawagar.

Ya ci gaba da cewa, a shekarar 2022, hukumar ta shirya wa wasu ma’aikatan jihar taron bita musamman domin su samu kwarewa, kan ilimin tattara sahihan bayanai na tara kudaden shiga, ga gwamnatin jihar..

Wright ya jaddada cewa, samun nasarar wannan aikin, ya dogara ne kachokam daga bangaren ma’aikatan gwamnati na jihar da kuma na kananan hukumomin jihar.

Ya yi nuni da cewa, sakamakon aikin zai amfani jihar da kuma kasa baki daya, inda kuma ya nanata kudurin hukumar wajen ganin, an gudanar da aikin bisa nuna kwarewa da kum yin gaskiya

Shi kuwa mataimakin gwamnan jihar Sanata  Abubakar Umar-Tafida, ya bai wa hukumar tabbacin cewa, gwamnatin jihar a shirye take ta bayar da goyon bayan ta, domin a samu cin nasarar aikin.

Umar-Tafida ya kara da cewa, gwamnatin jihar a shirye take domin ta bayar da duk sahihan bayanai da hukumar ke bukata.

Ya yi nuni da cewa, sai idan an samar da sahihan bayanai ne, gwamnatin, za ta iya samun damar yin tsare-tsaren bunkasa jihar, musamman domin a kara bunkasa rayuwar alummar jihar baki daya

RMAFC
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tattalin Arziki

Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas

May 24, 2026
Next Post
RMAFC

2027: Rashin Hadin Kan Atiku Da Obi Da Kwankwaso Na Iya Taimaka Wa Tazarcen Tinubu

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.