ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rabar Da Tattalin Arzikin Kasa: Hukumar RMAFC Ta Kaddamar Da Aikin Tattara Sahihan Bayanai

by Abubakar Abba
1 month ago
RMAFC

Hukumar Rabar da Tattalin Arzikin Kasa, RMAFC ta bayyana cewa, ta na kan ci gaba da gudanar da aikin tantantace da kuma tattara sahihan bayanai, a daukacin fadin kasar bisa nufin tsara yadda za a rabar da tattalin azrkin kasa ga matakn gwamnati uku na kasar.

Kwamishina a hukumar a  Farfesa Adekunle Wright, ya sanar da haka lokacin da ya jagoranci tawagar hukumar zuwa jahar Kebbi domin kaddamar da aikin. wanda ya gudana a birnin Kebbi, babban birnin jihar.

A jawabinsa a wajen kaddamawar mataimakin gwamnan jahar Abubakar Umar-Tafida, ya baiwa tawagar tabbacin goyon bayan gwamnatin jahar.

ADVERTISEMENT

Wright ya danganta aikin a matsayin mai matukar mahimmanci wanda kuma zai taimaka wajen tattara sahihan bayanai da za su sanya a rabar da tattalin arzikin kasar ga matakan gwamnati uku na kasar, ba tare da, an tauyewa kowa hakkinsa ba.

Ya kara da cewa, sashe na 42 ‘ B’ a cikin Baka ba kundin tsarin mulkin kasar ne, ya dorawa hukumar nauyin gudanar da wannan aikin.

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

A cewarsa, sauyin da aka samu a bangaren tafiyar da tattalin arzikin kasa da karuwar alummar kasar da kuma karin wasu ci gaba da aka samu a kasar, ne suka sanya ya zama wajibi, a gudanar da wannan aikin.

Wright ya kuma yabawa gwamnatin jihar bisa tarbar girmamawa da suka yiwa tawagar hukumar,musamman irin tarbar ban girma da kwamishina kudi ta jihar Hajiya Rakiya Tanko-Ayuba, ta yiwa tawagar.

Ya ci gaba da cewa, a shekarar 2022, hukumar ta shirya wa wasu ma’aikatan jihar taron bita musamman domin su samu kwarewa, kan ilimin tattara sahihan bayanai na tara kudaden shiga, ga gwamnatin jihar..

Wright ya jaddada cewa, samun nasarar wannan aikin, ya dogara ne kachokam daga bangaren ma’aikatan gwamnati na jihar da kuma na kananan hukumomin jihar.

Ya yi nuni da cewa, sakamakon aikin zai amfani jihar da kuma kasa baki daya, inda kuma ya nanata kudurin hukumar wajen ganin, an gudanar da aikin bisa nuna kwarewa da kum yin gaskiya

Shi kuwa mataimakin gwamnan jihar Sanata  Abubakar Umar-Tafida, ya bai wa hukumar tabbacin cewa, gwamnatin jihar a shirye take ta bayar da goyon bayan ta, domin a samu cin nasarar aikin.

Umar-Tafida ya kara da cewa, gwamnatin jihar a shirye take domin ta bayar da duk sahihan bayanai da hukumar ke bukata.

Ya yi nuni da cewa, sai idan an samar da sahihan bayanai ne, gwamnatin, za ta iya samun damar yin tsare-tsaren bunkasa jihar, musamman domin a kara bunkasa rayuwar alummar jihar baki daya

RMAFC
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
RMAFC

2027: Rashin Hadin Kan Atiku Da Obi Da Kwankwaso Na Iya Taimaka Wa Tazarcen Tinubu

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.