• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ramadan: Fasto Ya Raba Wa Musulmi Kayan Masarufi A Kaduna

by Abubakar Abba
2 months ago
in Kananan Labarai
0
Ramadan: Fasto Ya Raba Wa Musulmi Kayan Masarufi A Kaduna
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Fitaccen fasto a Jihar Kaduna mai gabatar da wa’azi a Cocin Christ Evangelical and life Intercessory Ministry da ke a anguwar Sabon Tasha Yohanna Buu, ya raba buhun hatsi ga Musulmai mabukata na musaman sama da 1,000 da ke jihar domin su ji dadin yin azumin watan Ramadan na bana.

Buru ya rabar da kayan ne ga masu bukata ta musamman da ke kan titin Kano, inda ya ce, rabar da kayan ya zama wajibi idan aka yi la’akari tsadar kayan masarufi da ke fuskanta a jihar.

  • Hukumar Leken Asiri Ta Amurka Ta Sake Tabka Karya Kan Batun “Nord Stream” 
  • An Yanke Wa Wasu Mutane 4 Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya A Legas

A cewarsa, musulmai masu bukata ta musamman sama da 1000 muke son mu rabarwa da buhunhun masara da gero, inda ya ce, a azumin bara, mun rabar masu da buhunhun amasara, shinkafa da sauran kayan abinci.

Ya ce, a rabon na wannan shekarar, mun hada har da butocin yin sallah da tabarmi, musamman don su yi amfani da su wajen yin sallah da yin addu’oin Allah ya kawo karshen kalubalen rashin tsaro da kasar nan, musamman arewacin kasar ke fuskanta.

Buru ya ce, mahimmancin rabar da kayan shine don a kara karfafa dankon zumunci a tsakanin musulmai da mabiya addinin kiritsa da ke a cikin jihar.

Labarai Masu Nasaba

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

Faston ya kuma yi kira ga masu hannu da shuni da ke jihar da su yi amfani da dukiyoyin su, musamman don ciyar da masu bukata ta musamman da kuma sauran marasa galihu a cikin wannan watan na Ramadan.

Ya kuma yi kira ga ‘yan kasuwa, musamman masu sayar da kayan masarufi da su guji kara farashin don cin kazamar riba a cikin watan na Ramadan.

Daya daga cikin jagororin masu bukata ta musamman da ya karbi kayan a madadin sauran ‘yan uwansa mallan Hassan Lawal Mohammed sarkin kutaren ya mika godiyar su bisa ga tallafin, inda ya ce, yau kimanin shekaru goma kenan Buru na kawo masu irin wannan tallafin.

Bugu da kari wasu makarantun tsangaya da kuma wasu kafafen yada labarai a jihar suma sun amfana da wannan tagomashin na fasto Buru.

Tags: FastoKadunaRamadan
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Equatorial Guinea

Next Post

CMG Ta Hada Kai Da Manyan Kafafen Yada Labaran Kasashen Afirka Biyar Don Kaddamar Da Wani Shirin TV Mai Suna “More Ci Gaba Tare”

Related

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli
Labarai

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

3 hours ago
Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu
Labarai

Ci Gaban Al’umma: Ƙungiyar GMBNI Ta Karrama Ma’aikacin LEADERSHIP Da Wasu

1 day ago
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ya Zaburad Da Qausain Tv Ya Kara Himma
Labarai

Mai Alfarma Sarkin Musulmi Ya Zaburad Da Qausain Tv Ya Kara Himma

3 days ago
NIS Ta Kalubalanci ‘Yan Jarida Kan Bayar Da Rahotannin Tafiye-tafiyen Kasashen Waje
Labarai

NIS Ta Kalubalanci ‘Yan Jarida Kan Bayar Da Rahotannin Tafiye-tafiyen Kasashen Waje

2 weeks ago
Kwanturolan NIS Reshen Ribas Ya Nemi Kara Inganta Kwazon Kwararrun ‘Yan Nijeriya
Labarai

Kwanturolan NIS Reshen Ribas Ya Nemi Kara Inganta Kwazon Kwararrun ‘Yan Nijeriya

3 weeks ago
Gwamnati Ta Amince Da Sabbin Manufofin Bunkasa Samar Da Motoci A Nijeriya 
Labarai

Gwamnati Ta Amince Da Sabbin Manufofin Bunkasa Samar Da Motoci A Nijeriya 

3 weeks ago
Next Post
CMG Ta Hada Kai Da Manyan Kafafen Yada Labaran Kasashen Afirka Biyar Don Kaddamar Da Wani Shirin TV Mai Suna “More Ci Gaba Tare”

CMG Ta Hada Kai Da Manyan Kafafen Yada Labaran Kasashen Afirka Biyar Don Kaddamar Da Wani Shirin TV Mai Suna “More Ci Gaba Tare”

LABARAI MASU NASABA

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

June 4, 2023
Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

June 4, 2023
Sana’ar Kwalliya

Sana’ar Kwalliya

June 4, 2023
Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

June 4, 2023
Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

June 4, 2023
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

June 4, 2023
Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

June 4, 2023
Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

June 4, 2023
Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

June 4, 2023
Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.