ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rashin Aiwatar Da Sabon Tsarin Ilimi Na Kasa Na Kawo Cikas Ga Bunkasar Ilimi A Nijeriya

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
2 years ago
ilimi

An samu koma baya wajen aiwatar da sabon tsarin ilim wanda gwamnatin tarayya niyyar fara amfani da shi a watan Janairu 2025, watan ne aka tsaida wanda za a fara amfani da shi sabon tsarin ilimin na kasa.

Gwamnatin tarayya tana da tata manufa wadda ta so ta cimmawa a bangaren sabon tsarin ilimi na kasa, wanda an yi haka ne saboda a samu damar inganta ilim a duk fadin tarayyar Nijeriya.

  • Sin Na Rike Matsayinta Na Kasa Mafi Girma Wajen Cinikin Kayayyaki Tsawon Shekaru 8 A Jere
  • Farashin Kayan Abinici Ya Karu Da Kashi 91.6 Cikin Shekara Daya -NBS

Shi sabon tsarin a cikin shi an yi niyya ce ta yadda za a rika koyawa ‘yan makaranta yadda za su rika tunanin da zai taimake su wajen gwagwarmayar neman ilimin da suke, ga kuma yadda za a rika koya masu su rika yin abubuwa da hannun su kowa yana ganin yadda aka yi, lamarin d aka so aiwatar da shi a watan Janairu 2025.

ADVERTISEMENT

Tsohon Ministan ilimi Farfesa Tahir Mamman, shi ne wanda ya bayyana cewa sabon tsarin ilimi na karamar Mkarantar Sakandare za a fa amfani da shi ne watan Janairu 2025.

Domin tabbatar da hakan gwamnatin ta yi shirin fara sa abubuwa kan saiti daga watan Oktoba zuwa Disamba  na shekarar 2024,lamarin da ya hada da yadda za a rika koyawa Malami da kuma bunkasar kayan aiki.

LABARAI MASU NASABA

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

Su tsare tsaren anyi shirin tabbatar dukkan makarantu masu zaman kan su da na gwamnati za su fara amfani da tsarin a watan Janairu 2025.

Sai dai kuma watan Janairu ya wuce ba tare da samun wani ci gab aba dangane da lamarin. Rahoto ya nuna har yanzu da akwai sauran Rina a Kaba, domin kuwa da akwai karancin makarantu wadanda basu da irin kayan da za ayiu amfani da su wajen aiwatar da sabon tsarin,da kuma yadda za a horar da Malamai, hakan ta sa aka bar masu ruwa da tsaki cikin shakku ko sabon tsarin ilimin za afara amfani da shi.

Sabon tsarin ilimin an yi niyyar fara amfanni da shi inda za a koyar da yaddaake sabbin sana’oi na hannu 15 na karamar makarantar Firamare da sakandare inda aka yi fatan maida hankali ne kan koyawa dalibai sana’oi daban- daban, tun daga Firamare zuwa Sakandare.Sabbin sana’oin sun hada da yadda za koyi karau ta kafar sadarwa ta zaman IT, gini ta hanyar zamani ta robotics, lamarin da ya shafi aikin hotel,koyon dinki, da kuma lamarin aikin.

Duk kuwa da kwai karuwar da sabon tsarin ilimin yake tafe da ita, binciken da aka yi ta tafiye- tafiye a makarantu masu zaman kansu da kuma na gwamnati a Babban Birnin Tarayya ya nun aba da gaske ake ba lamarin fara amfani da sabon tsarin ilimi na kasa. Makarantu da dama basu shiryawa amfani da sabon tsarin ilimin ba.

Sabon tsarin ilimin an bullo da shi ne domin a samun maganin matsalolin ilim da ake fuskanta a  sashen ilimi na kasar Nijeriya, abinda ya hada tsarin koyarwa na shekarun baya da suka wuce, babu abubuwan da za su taimaka wajen koyawa dalibai, da kuma yadda aka yiu wa lamarin rikon sakainar Kashi.

Hakanan ma shit sarin yayi kama da irin wanda ake yi a kasashen da suka ci gaba,inda ake koyawa ‘yan makaranta yadda za a koya masu sana’oin da za su taimaka masu matsayi na dogaro da ka,abubuwan da aka dade ana yi a kasashen duniya.Muhimman abubuwan cikin sabon tsarin ilimin inda aka kara sa wasu sabbin abubuwa a wasu darussa kamar Lissafi, kimiyya, da kuma abind a mutum zai iya koya da hannun sa, har ma da maida hankali akan fasaha a cikin azuzuwa.

Gwamnati ta yi alkawarin za ta bada duk taimakon da ya kamata domin a tabbatar da cewa an samu fara aiki da sabon tsarin ilimi, sai dai kuma su alkawuran sun ba haka aka yi tsammanin lamarinzi kasance ba, kowa lamarin ya ba shi mamaki.

Irin wannan abin ya sa mutane da damar ansu ya baci kuma abin ya basu kunya daga cikin wadanda suke da ruwa da tsaki,wadanda suke ganin koma baya irin hakan, yana kara taazzara lamarin ne na matsalolin ilimi ne da ‘yan Nijeriya suka dade da fuskanta.

ilimi
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Rayuwar Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kyamar Baƙi: An Sake Kwaso Ƴan Nijeriya 83 Daga Afirka Ta Kudu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 60 Da Kayan Aiki A Edo
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tsohon Shugaban Ƙasa Jonathan Ya Ƙaddamar Da Ayyukan Raya Ƙasa 18 A Jihar Bauchi
ilimi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana
  • Sulaiman
    ‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna
  • Sulaiman
    Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

MASU ALAKA

ilimi
Ilimi

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

August 31, 2026
ilimi
Ilimi

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

August 29, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
Next Post
Aikin Gina Babbar Mayankar Dabbobi Zai Taimaka Wajen Kara Samar Da Wadataccen Nama A Nijeriya – Minista

Aikin Gina Babbar Mayankar Dabbobi Zai Taimaka Wajen Kara Samar Da Wadataccen Nama A Nijeriya - Minista

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.