ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, June 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

by El-Zaharadeen Umar
4 years ago
SDP

Jam’iyyar SDP reshen jihar Katsina ta bayyana cewa halin kunci da ‘yan ƙasar ke ciki yana da alaƙa ta kusa da kusa da rashin shuwagabanni masu nagarta waɗanda suke kishin talakawa.

Shugaban jam’iyyar SDP a jihar Katsina Alhaji Bello Safana ya bayyana haka a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai a Katsina

Alhaji Bello Safana ya koka akan halin rashin tsaro da ya sanyo Katsina gaba inda ya ce kullum sai an kawo hari yanzu abin har cikin kwaryar Katsina.

ADVERTISEMENT
  • Gwamna Wike Ya Karyata Batun Maka Atiku Da Tambuwal A Kotu

 

Haka kuma jam’iyyar ta SDP a matakin jihar Katsina sun bayyana cewa, sun fito ne domin kwatowa al’umma haƙƙinsu da ceto talakawa daga halin da suke ciki musamman matsalar tsaro.

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

2027: ADC Ta Fara Sulhunta Mambobinta Da Ba Su Gamsu Da Zaɓen Fidda Gwani Ba A Kaduna

Tunda farko Alhaji Bello Safana ya fara ne da bada tarihin yadda wannan tafiya ta su ta faro daga wani dandali da masu rajin kawo gyara a cikin al’umma.

Ya ce wannan tafiya Alhaji Usman Bujaje ne ya assasa ta domin a ɗora wani harsashi samar da yanayin da zai bada damar samun shuwagabannin na gari da za su jagoranci al’umma da adalci anan gaba.

Shugaban jam’iyyar SDP ya ce sun yi zaɓen shugabanni sannan sun samar da ‘
‘yan takarkari a matakin gwamna wanda Ibrahim Zakari shine ɗan takarar su na gwamnan Katsina sannan suna da
‘yan takarar majalisar dokokin jiha 18 dakuma na majalisar tarayya.

Sannan a madadin ita kanta jami’yyar SDP da magoya bayan ta a fadin jihar Katsina suna jajanta wa al’umma bisa hali na rashin tsaro da aka shiga cikin sa, kuma suna fatan cewa idan aka zaɓe su za su kawo canji mai ma’ana.

Shima a nashi jawabin sakataren jam’iyar SDP na jihar Katsina Alhaji Mustapha Kurfi ya nuna halin damuwa akan yadda jama’a suka shiga halin rashin tabbas da rashin sanin makomar ƙasa baƙi ɗaya

Haka kuma shuwagabannin jam’iyyar SDP sun nuna rashin gamsuwa da yadda ake da tafiyar da sha’anin tsaro a Najeriya da kuma jihar Katsina wanda suke ce ta hanyar shuwagabannin na gari ne kawai za a yi Kawo karshen wannan matsala

 

  • https://leadership.ng/gods-plan-for-nigeria-will-manifest-says-sdp-presidential-candidate/

Daga karshe shuwagabannin jam’iyyar SDP sun bayyana cewa an shirya tsaf domin tunkarar duk wani ƙalubale na siyasa ta hanyar sanar da al’umma hali da jihar Katsina da kuma ƙasa baki ɗaya suke ciki.

SDP
El-Zaharadeen Umar
+ postsBio
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Yadda Rufe Kan Iyakoki Ke Ci Gaba Da Zama Barazana Ga Tattalin Arzikin Nijeriya
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Matsalar Tsaro: Manoma Sun Koma Gonakinsu A Katsina – Dikko Radda
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Batun Kammala Aikin Gina Gidaje 250 Na “Renewed Hope” Ya Bar Baya Da Kura A Jihar Katsina

MASU ALAKA

Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki
Labarai

Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

June 14, 2026
ADC Ta Fara Sayar Da Fom Din Takara Kafin Babban Taron Jam’iyya
Siyasa

2027: ADC Ta Fara Sulhunta Mambobinta Da Ba Su Gamsu Da Zaɓen Fidda Gwani Ba A Kaduna

June 9, 2026
A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara
Siyasa

A Ƙarshe Jamilu Gwamna Ya Samu Babbar Dama Ta Yin Takara

June 8, 2026
Next Post
Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

LABARAI MASU NASABA

An Daure Ɗan Gidan Gimbiyar Masarautar Norway Shekara 4 Kan Laifin Fyaɗe

An Daure Ɗan Gidan Gimbiyar Masarautar Norway Shekara 4 Kan Laifin Fyaɗe

June 15, 2026
An Yi Wa Mata 600 Gwajin Cutar Sankarar Mama, An Yi Wa 50 Tiyata A Katsina

An Yi Wa Mata 600 Gwajin Cutar Sankarar Mama, An Yi Wa 50 Tiyata A Katsina

June 15, 2026
Ƴansanda Sun Kashe Ƴan Bindiga Uku Yayin Zazzafar Musayar Wuta

Ƴansanda Sun Kashe Ƴan Bindiga Uku Yayin Zazzafar Musayar Wuta

June 15, 2026
Jamus Ta Sake Yi Wa Abokiyar Karawarta Ruwan Ƙwallaye 7 A Gasar Kofin Duniya

Jamus Ta Sake Yi Wa Abokiyar Karawarta Ruwan Ƙwallaye 7 A Gasar Kofin Duniya

June 14, 2026
Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

Ministoci Da Gwamnoni Za a Koma Kai Wa Hari Nan Gaba – Buratai

June 14, 2026
Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

Jigilar Hajoji Ta Jiragen Kasa Na Gudana Bisa Daidaito A Kasar Sin

June 14, 2026
Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

Atiku Ya Soki Shirin Bashin Naira Tiriliyan 4 Na Bangaren Wutar Lantarki

June 14, 2026
An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

An Bude Bikin Fina-Finan Kasa Da Kasa Na Shanghai Karo Na 28

June 14, 2026
Ododo Ya Kai Ziyara Sansanin Horar Dakarun Tsaro Daji A Kogi

Ododo Ya Kai Ziyara Sansanin Horar Dakarun Tsaro Daji A Kogi

June 14, 2026
Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin

Jagoran Majalisar Shugabancin Kasar Libya Ya Yi Fatan Ci Gaba Da Ingiza Dangantakar Kasarsa Da Sin

June 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.