ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rashin Shugabaci Nagari Ya Jefa Nijeriya Halin Da Take Ciki, In Ji SDP

by El-Zaharadeen Umar
4 years ago
SDP

Jam’iyyar SDP reshen jihar Katsina ta bayyana cewa halin kunci da ‘yan ƙasar ke ciki yana da alaƙa ta kusa da kusa da rashin shuwagabanni masu nagarta waɗanda suke kishin talakawa.

Shugaban jam’iyyar SDP a jihar Katsina Alhaji Bello Safana ya bayyana haka a lokacin da yake tattaunawa da manema labarai a Katsina

Alhaji Bello Safana ya koka akan halin rashin tsaro da ya sanyo Katsina gaba inda ya ce kullum sai an kawo hari yanzu abin har cikin kwaryar Katsina.

ADVERTISEMENT
  • Gwamna Wike Ya Karyata Batun Maka Atiku Da Tambuwal A Kotu

 

Haka kuma jam’iyyar ta SDP a matakin jihar Katsina sun bayyana cewa, sun fito ne domin kwatowa al’umma haƙƙinsu da ceto talakawa daga halin da suke ciki musamman matsalar tsaro.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi

Tunda farko Alhaji Bello Safana ya fara ne da bada tarihin yadda wannan tafiya ta su ta faro daga wani dandali da masu rajin kawo gyara a cikin al’umma.

Ya ce wannan tafiya Alhaji Usman Bujaje ne ya assasa ta domin a ɗora wani harsashi samar da yanayin da zai bada damar samun shuwagabannin na gari da za su jagoranci al’umma da adalci anan gaba.

Shugaban jam’iyyar SDP ya ce sun yi zaɓen shugabanni sannan sun samar da ‘
‘yan takarkari a matakin gwamna wanda Ibrahim Zakari shine ɗan takarar su na gwamnan Katsina sannan suna da
‘yan takarar majalisar dokokin jiha 18 dakuma na majalisar tarayya.

Sannan a madadin ita kanta jami’yyar SDP da magoya bayan ta a fadin jihar Katsina suna jajanta wa al’umma bisa hali na rashin tsaro da aka shiga cikin sa, kuma suna fatan cewa idan aka zaɓe su za su kawo canji mai ma’ana.

Shima a nashi jawabin sakataren jam’iyar SDP na jihar Katsina Alhaji Mustapha Kurfi ya nuna halin damuwa akan yadda jama’a suka shiga halin rashin tabbas da rashin sanin makomar ƙasa baƙi ɗaya

Haka kuma shuwagabannin jam’iyyar SDP sun nuna rashin gamsuwa da yadda ake da tafiyar da sha’anin tsaro a Najeriya da kuma jihar Katsina wanda suke ce ta hanyar shuwagabannin na gari ne kawai za a yi Kawo karshen wannan matsala

 

  • https://leadership.ng/gods-plan-for-nigeria-will-manifest-says-sdp-presidential-candidate/

Daga karshe shuwagabannin jam’iyyar SDP sun bayyana cewa an shirya tsaf domin tunkarar duk wani ƙalubale na siyasa ta hanyar sanar da al’umma hali da jihar Katsina da kuma ƙasa baki ɗaya suke ciki.

SDP
El-Zaharadeen Umar
+ postsBio
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Cutar Mashako:Yadda Yara Ke Mutuwar Bazata A Jihohin Katsina Da Kano
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Mauludin Annabi (SAW): Shugaba Tinubu Ya Nemi A Yi Addu’o’in Nasara Kan Matsalar Tsaro
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Shekaru 8 Cikin Raɗaɗi: Wani Bawan Allah Ya Samu Tiyata Kyauta Daga Gidauniyar Mangal
  • El-Zaharadeen Umar
    https://hausa.leadership.ng/author/el-zaharadeen-umar/
    Tinubu Ya Nemi Malamai Su Taimaka Wajen Yaƙi Da Ƴan Ta’adda

MASU ALAKA

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027
Siyasa

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi
Manyan Labarai

2027: Atiku Na Amfani Da Tallafin Mai A Matsayin Dabarun Siyasa – Fayemi

September 8, 2026
SDP
Siyasa

Muna Da Yan Takarar Gwamna A Jihohi 28 Don Shiga Zaben 2027

September 6, 2026
Next Post
Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

Akwai Alamun Ba Gudu Ba Ja Da Baya A Kan Batun Taiwan

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.