• Leadership Hausa
Sunday, December 10, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ratciffe Na Dab Da Sayen Kashi 25 Na Manchester United

by Abba Ibrahim Wada
3 weeks ago
in Wasanni
0
Ratciffe Na Dab Da Sayen Kashi 25 Na Manchester United
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ana sa ran za a amince da yarjejeniyar Sir Jim Ratcliffe ta zama mai karamin hannun jari a Manchester United a lokacin hutun wasannin kasa da kasa na watan Nuwamba, watakila a farkon mako mai zuwa.

Ana tsammanin rukunin kamfanonin Ineos na Ratcliffe zai biya kusan Yuro biliyan 1.25 don sayen kashi 25 na hannun jari tun bayan da iyalan Glazer na United suka sanar a ranar 22 ga watan Nuwamba na shekara ta 2022 cewa suna tunanin sayar da kungiyar.

  • Dan Majalisar Amurka Ya Yi Wa Takwaransa Mahangurba
  • Manyan Kalubalen Da Ke Durkusar Da Kiwon Kifi A Nijeriya

Kamfanin Ineos da dan kasar Katar Sheikh Jassim bin Hamad Al Thani sun taya  kungiyar inda suka gabatar da tayin kusan Yuro biliyan 5 amma daga baya Sheikh Jassim ya janye daga tsarin ne a watan da ya gabata, yana mai ikirarin cewa tayinsa na karshe, wanda ake tunanin ya ninka darajar Dalar Amurka biliyan 3.2, sai dai bai gamsar da Glazers ba.

Ratcliffe ya sauya niyyarsa ta farko na sayen hannun jarin kashi 69 mallakan Glazers kuma ya rage shi zuwa “mafi rinjaye” amma sai lokacin da ya sake rage shi, zuwa kashi 25 shi ne tsammanin, yiwuwar kulla yarjejeniyar ta karu.

Ratcliffe, wanda ya ce shi masoyin Manchester United ne na tsawon rayuwarsa, ya yi kokarin sayen kungiyar kwallon kafa ta Chelsea a bara, lokacin da aka saka kungiyar a kasuwa.

Labarai Masu Nasaba

Ana Tuhumar Manchester City Da Laifin Rashin Tarbiyya

Iwobi Ya Jefa Kwallo 2 Yayin Da Fulham Ta Lallasa Forest Da Ci 5-0

Tags: AmurkaManchester CityManchester United
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ana Fatan Sakamakon Ganawar Xi Da Biden Zai Taka Rawa Wajen Kyautata Dangantakar Sin Da Amurka

Next Post

Atiku Ya Bukaci Jama’a Su Goyi Bayan Gwamnatin Adamawa

Related

City
Wasanni

Ana Tuhumar Manchester City Da Laifin Rashin Tarbiyya

54 mins ago
Iwobi Ya Jefa Kwallo 2 Yayin Da Fulham Ta Lallasa Forest Da Ci 5-0
Wasanni

Iwobi Ya Jefa Kwallo 2 Yayin Da Fulham Ta Lallasa Forest Da Ci 5-0

3 days ago
Bai Kamata Chelsea Ta Zauna A Matsayi Na 10 A Gasar Firimiya Ba – Pochettino
Wasanni

Bai Kamata Chelsea Ta Zauna A Matsayi Na 10 A Gasar Firimiya Ba – Pochettino

3 days ago
Manchester City Tayi Rashin Nasara A Hannun Aston Villa Da Ci 1-0
Wasanni

Manchester City Tayi Rashin Nasara A Hannun Aston Villa Da Ci 1-0

3 days ago
Dan Kwallon Kano Pillars Ya Zazzaga Kwallaye Biyar A Ragar Gombe United 
Wasanni

Dan Kwallon Kano Pillars Ya Zazzaga Kwallaye Biyar A Ragar Gombe United 

6 days ago
Manchester City Ta Koma Ta Uku A Teburin Firimiya Bayan Buga Canjaras Da Tottenham
Wasanni

Manchester City Ta Koma Ta Uku A Teburin Firimiya Bayan Buga Canjaras Da Tottenham

7 days ago
Next Post
Atiku Ya Bukaci Jama’a Su Goyi Bayan Gwamnatin Adamawa

Atiku Ya Bukaci Jama'a Su Goyi Bayan Gwamnatin Adamawa

LABARAI MASU NASABA

City

Ana Tuhumar Manchester City Da Laifin Rashin Tarbiyya

December 10, 2023
Sojojin somaliya

Sojojin Somaliya Sun Kashe Mayakan Al-Shabab 60 A Yankin Tsakiyar Kasar

December 10, 2023
Gwamna Yusuf

Gabatowar Kidaya: Jan Hankali Ga Jama’ar Kano

December 10, 2023
Faransa

Mali Da Nijar Za Su Kawo Karshen Yarjejeniyar Haraji Da Faransa

December 10, 2023
Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

Tsohon Firaministan Austria: Ra’ayin “Raba Gari Ta Fannin Tattalin Arziki” Bai Dace Ba

December 10, 2023
Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

Sin Ta Bayyana Matukar Adawa Da Kin Amincewar Amurka Da Kudurin Tsagaita Wuta Domin Jin Kai

December 10, 2023
Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

Yadda Kasar Sin Ke Ba Da Gudummawar Tinkarar Sauyin Yanayi A Duniya

December 10, 2023
Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

Yobe: Za A Rataye Sojan Da Ya Harbe Malamin Addini

December 9, 2023
Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

Tsaro: Yadda Sojoji Ke Rakiyar Matafiya Tsakanin Gusau Zuwa Dansadau

December 9, 2023
An Yabawa Kasar Sin Bisa Inganta Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashe Masu Tasowa Kan Sauyin Yanayi Yayin Babban Taron Sauyin Yanayi Na MDD

An Yabawa Kasar Sin Bisa Inganta Hadin Gwiwa Tsakanin Kasashe Masu Tasowa Kan Sauyin Yanayi Yayin Babban Taron Sauyin Yanayi Na MDD

December 9, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.