ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rikicin ‘Yan Daba: An Kashe Dan Shekara 15 Tare Da Cafke Mutum Biyar A Neja

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
2 years ago
Yan daba

An kashe wani matashi dan shekara 15 mai suna Saidu Udu a wani rikici da ya barke a garin Minna na Jihar Neja a ranar Asabar.

Jami’an ‘yansanda sun cafke mutum biyar da ake zargi da yunkurin tserewa daga wurin.

  • Sin Ta Dauki Matakin Martani Kan Kamfanonin Makamai Na Amurka
  • Fiye Da Kaso 80 Na Kamfanonin Sin Sun Fadada Zuba Jari A Waje A 2024

Rundunar ‘yansandan Jihar Neja ta tabbatar da faruwar lamarin, inda ta bayyana cewa jami’an sintiri nasu sun kai dauki amma tuni ‘yan dabar suka gudu.

ADVERTISEMENT

Kakakin rundunar ‘yansandan, Wasiu Abiodun, a wani sakon WhatsApp da ya aike wa PUNCH Online, ya ce: “A ranar 21/12/2024 da misalin karfe 11:30 wasu ‘yan Daba daga yankin Gurgudu da ke Maitumbi da Kwari-Berger sun far ma juna, lamarin da ya kai ga mutuwar wani Saidu Udu, mai shekaru 15, daga Gurgudu. Tawagar ‘yansanda da ke sintiri daga sashin Maitumbi ta koma wurin da lamarin ya faru, amma ‘yan Dabar sun tsere. An kai wanda aka an tadi da wanda ya shafa zuwa asibiti, inda aka tabbatar da mutuwarsa.

“A wani samame da aka kai a yankin, an kama wasu bata gari biyar. A yanzu haka ana gudanar da bincike, kuma ana ci gaba da kokarin kamo sauran ‘yan Dabar da suka tsere.”

LABARAI MASU NASABA

Direbobi 123 A Kano Suna Fuskantar Tuhuma Kan Laifin Keta Dokokin Amfani Da Lambar Mota

‘Yansanda Sun Kama Mutum Biyu Kan Zargin Damfarar Wayar Salula A Jihar Adamawa

Rikicin, wanda rahotanni suka ce ya hada da ’yan iska fiye da 50, an ce ya samo asali ne daga rashin jituwa kan rabon kudaden Kirsimeti da ake zargin wani da ba a tantance ba ya ba su.

Shaidun gani da ido sun bayyana cewa ‘yan Dabar dauke da wukake, sun rikide zuwa tashin hankali, wanda ya kai ga caka wa Udu wuka a ciki.

Wani magidanci mai suna Malik Nurudeen ya bayyana yadda lamarin ya faru, ya ce, “’Ya’yan unguwar nan kullum suna zuwa suna yi mana barazana, amma a yau sun haura 50, da farko mun dauka kungiya daya ce, amma daga baya muka gano wasu kungiyoyi ne guda biyu. Daga gardamarsu, ya bayyana a fili cewa sun karbi kudin Kirsimeti daga wani amma sun kasa yarda da tsarin rabon kudin.

“Sun fara yi wa juna barazana da makamansu har sai da aka caka ma daya daga cikin su wuka, sannan kowa ya fara gudu,” in ji shi

.

Mazauna garin sun koka da yadda ake samun karuwar tashe-tashen hankula a Minna, tare da yin arangama akai-akai da ke barin wadanda abin ya shafa suka jikkata, ko kuma a kashe su.

Duk da kokarin da ‘yansanda suka yi na dakile ayyukan ‘yan iskan da aka fi sani da ‘Yan Daba (Area Boys), ‘yan ta’adda na ci gaba da addabar garin.

An bayar da rahoton cewa an kashe mutane da dama ko kuma raunatawa a yayin da ’yan ta’addan suka yi arangama, wadanda su kan kaucewa kamawa tare da ci gaba da munanan ayyukansu.

Kwamishinan ‘yan sandan jihar, Shawulu Danmamman, ya bayar da tabbacin tabbatar da tsaro a lokacin bukukuwan.

Yan daba
Rabi'u Ali Indabawa
+ posts Bio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙungiya Ta Gudanar Da Zaɓen Sabbin Shugabanninta A Abuja
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Yadda Tinubu Ya Kashe Naira Biliyan 37.64 A Tafiye-tafiye
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ta’addaci: Mutum 14,500 Sun Bace A Arewa Maso Gabas
Yan daba
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum
  • Sulaiman
    Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato
  • Sulaiman
    Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

MASU ALAKA

Direbobi 123 A Kano Suna Fuskantar Tuhuma Kan Laifin Keta Dokokin Amfani Da Lambar Mota
Kotu Da Ɗansanda

Direbobi 123 A Kano Suna Fuskantar Tuhuma Kan Laifin Keta Dokokin Amfani Da Lambar Mota

July 18, 2026
An Kama Matashi A Kano Kan Zargin Kashe Abokinsa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum Biyu Kan Zargin Damfarar Wayar Salula A Jihar Adamawa

July 18, 2026
Disu
Kotu Da Ɗansanda

IGP Disu Ya Hana Jami’an Ƴansanda Yin Amfani Da TikTok Da Instagram Da Sauransu

June 26, 2026
Next Post
NDLEA Ta Kwace Maganin Cutar Hauka Mai Nauyin Kilo 150 A Gombe

NDLEA Ta Kama Mutum 415, Ta Kwace Tan 1.2 Na Kwayoyi A Bauchi

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar da Shirin Ƙara Kuɗin Jarabawar WAEC da NECO

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rika Bai Wa Ɗalibai 100MB Na Data Kyauta Kullum

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

Sin Da Amurka Na Wanzar Da Mu’amala Game Da Shirin Ganawar Da Manyan Shugabannin Kasashen Biyu Za Su Yi A Bana

September 10, 2026
Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

Sojoji Sun Ceto Fasinjoji Uku Da ‘Yan Bindiga Suka Harba A Filato

September 10, 2026
Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

Xi Zai Halarci Taron BRICS Karo Na 18 A Indiya

September 10, 2026
Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

Rodri Ya Nemi Afuwar Valencia Dangane Da Kalaman Da Yayi Akanta

September 10, 2026
Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

Za A Gudanar Da Taron Koli Na Shugabannin Harkokin Masana’antu Da Cinikayya Na APEC Na 2026 A Shenzhen

September 10, 2026
Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

Amurka Ta Bai Wa Nijeriya Sabbin Kayan Yaƙi Domin Yaƙi Da Ta’addanci

September 10, 2026
Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
Yan daba

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
Yan daba

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.