• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sabon Matsayin Da Nijeriya Ta Koma A Jadawalin FIFA

by Abba Ibrahim Wada
5 months ago
in Wasanni
0
Sabon Matsayin Da Nijeriya Ta Koma A Jadawalin FIFA
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tawagar Super Eagles ta Nijeriya ta fuskanci koma-baya a jadawalin kasashe mafi kwarewa a fagen kwallon kafa a duniya kamar yadda hukumar FIFA ta fitar da jadawalin a wannan mako.

 Kafin fitowar sabon jadawalin, Nijeriya na matsayi na 32 a teburin FIFA, sai dai kuma a yanzu ta koma na 35, sakamakon rashin zuwa gasar cin kofin duniya da kuma rashin nasara a wasannin sada zumunta.

  • Ekiti: Gwamna Oyebanji Ya Yi Nasara A Kotu 
  • ‘Yan Bindiga Sun Tarwatsa Caji Ofis Da Bam A Anambra

 Kasar Maroko wadda ta yi rawar gani a gasar kofin duniya da aka kammala ba da jimawa ba a Katar, ta koma na 11 a duniya, sannan ta sauko da Senegal daga ta daya a teburin FIFA na mafi kwarewa a Afrika.

 Kafin a fitar da sabon jadawalin, Maroko na zaune ne ta 22 a duniya, yanzu kuma ta dawo ta 11 bayan da ta kafa tarihin zuwa zagayen kusa da karshe na gasar kofin duniya, wani abu da wata kasa a Afrika ko ta Larabawa ba ta taba yi ba.

Tawagar Super Eagles ta fuskanci koma-baya ne tun bayan gaza doke Ghana a wasan share fage na zuwa gasar kofin duniya, kuma hakan ya hana ta zuwa gasar ta Katar 2022 da aka kammala.

Labarai Masu Nasaba

Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

Kawo yanzu dai Brazil ce ke ci gaba da zama ta daya a teburin, Argentina da ta lashe kofin duniya ke bin ta, sai kuma kasar Faransa wadda aka doke a wasan karshe na cin kofin duniya take ta uku.

Tags: BrazilFIFAMatakiNijeriyaSuper Eagles
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bankwana Da 2022: Daci Da Dadin Shekarar

Next Post

Goron Juma’a

Related

Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?
Wasanni

Wane Ne Sabon Kocin Chelsea Mauricio Po-chettino?

1 day ago
Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana
Wasanni

Kungiyoyin Da Suka Fi Samun Katin Gargadi A Gasar Firimiya Ta Bana

1 day ago
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana
Wasanni

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

2 days ago
Mourinho Ya Jefawa ‘Yan Kallo Sarkar Da Ya Samu Bayan Rashin Nasara
Wasanni

Mourinho Ya Jefawa ‘Yan Kallo Sarkar Da Ya Samu Bayan Rashin Nasara

3 days ago
Haaland Ya Kafa Tarihi A Gasar Firimiya Ta Bana 
Wasanni

Haaland Ya Kafa Tarihi A Gasar Firimiya Ta Bana 

1 week ago
Wace Kungiya Ce Za Ta Iya Taka Wa Man City Burki?
Wasanni

Wace Kungiya Ce Za Ta Iya Taka Wa Man City Burki?

1 week ago
Next Post
GORON JUMA’A

Goron Juma'a

LABARAI MASU NASABA

Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 

Hajjin Bana: Adadin Alhazan Nijeriya A Saudiyya A Yanzun Ya kai 24,324 

June 4, 2023
Tawagar Sojin Injiniya Ta Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Kasar Sin Ta Tallafawa Kongo Kinshasa Ta Fuskar Aikin Ceto

Tawagar Sojin Injiniya Ta Wanzar Da Zaman Lafiya Ta Kasar Sin Ta Tallafawa Kongo Kinshasa Ta Fuskar Aikin Ceto

June 4, 2023
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

June 4, 2023
Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

June 4, 2023
Sana’ar Kwalliya

Sana’ar Kwalliya

June 4, 2023
Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

June 4, 2023
Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

June 4, 2023
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

June 4, 2023
Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

June 4, 2023
Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

June 4, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.