ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sauye-sauyen Da Muka Kirkiro Za Su Kara Bunkasa Zirga-zirgar Jiragen Ruwa —Dantsoho

by Bello Hamza
2 months ago
Sauye-sauye

Shugaban hukumar kula da Taahoshin Jiragen Ruwa ta kasa wato NPA, Dakta Abubakar Dantsoho, ya bai wa masu zuba jari a fannin tabbacin cewar, sauye-sauyen da hukumar ta kirkiro da su, za su kara taimaka wa, wajen kara habaka fannin.

Dakta Dantsoho, ya kuma nuna damuwarsa, duba da cewa, a yanzu Nijeriya na tarbar kaso 25 ne kacal, na Jiragen Ruwa da ke shige da fice, ta hanyoyin ruwan kasar.

Koda ya ke, shugaban ya kara da cewa, amma a Afirka ta Yamma, zirga-zirgar, ta kai sama da kaso 60

ADVERTISEMENT

Ya yi nuni da cewa, amma wannan lamarin, tuni ya fara sauyawa, musamman duba da yadda gwamnatin tarayya ta hanyar ma’aikatar bunkasa tattalin arziki na teku, ta kirkiro da sauye-sauye ta kuma wanzar da su, musamman domin kara ciyar da fannin gaba

Dantsoho ya bayyana hakan ne, a babban taro da ma’aikatar bunkasa tattalin arziki na teku ya ahirya a babban birnin tarayyar Abuja

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

Ya jaddada cewa, fannin sufurin Jiragen Ruwa na kasar, zai ci gaba da bayar da gudunmawar sa, wajen ci ci gaba da samar da tsare-tsaren zuba jari, da za au taimaka wajen kara bunkasa tattalin arzikin kasar.

A cewarsa, duba da yadda gwamnatin tarayya ke ci gaba da samar da sauye-sauye da kuma yadda ake ci gaba samun karuwar masu zuba jari masu zaman kansu a cikin tattalin arzikin kasar, Dantsoho ya bai wa masu zuba jarin cewa, Nijeriya na da karfin da za ta iya mamaye fannin bunkasa tattalin arziki na teku, da ke a nahiyar Afirka.

Shugaban ya ci gaba da cewa, kasancewar Nijeriya mai dimbin alumma  da karfin tattalin arziki, hakan ya sanya tamkar a kan gaba, fannin sufurin hada-hadar sufurin Jiragen Ruwa, musamman a Afirka ta Yamma, inda hakan ya sanya, za ta iya yin kafada da kafada da sauran kasashen duniya, kamar irinsu, kasashen Masar da  Singapore. Shi kuwa a na sa jawabin ministan ma’aikatar bunkasa tattalin arziki na teku Gboyega Oyetola, ya sanar da cewa, Nijeriya na da albarkatun kasa da fadin kasa da kuma hanyoyin Jiragen Ruwa, wanda hakan, ya dora kasar a kan gaba a fannin sufurin Jiragen Ruwa.

Sauye-sauye
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
Dantsoho Ya Matsar Da Aikin Tashoshin Apapa Da Tin Can Zuwa Zango Na 1 Na 2026

Dimbin Boyayyun Nasarorin Da Dantsoho Ya Sanar A NPA

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.