ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dimbin Boyayyun Nasarorin Da Dantsoho Ya Sanar A NPA

by Bello Hamza
2 months ago

A shekarar 2024 ce, Shugaban hukumar kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta kasa, Dakta Abubakar Dantsoho, ya shiga ofis, a matsayin shugaban NPA.

Sai dai, tun daga lokacin da ya kama aikin, akwai wasu, manyan boyayyun ayyukan ci gaba da ya samar, musamman wadanda suka kara taimaka wa, wajen kara ciyar da NPA, gaba.

Karin wani abin mahimmanci da nadinsa, a mukamin shi ne, Kasancewar sa ba dan siyasa ba, amma wanda ya jima yana bayar da gudunmawar sa, NPA tun lokacin da ya yi aikin yiwa kasa hidima a NPA a 1994, ya kuma kai matakin rike mukamai da dama, bayan an dauke shi aiki a NPA, hakan ya sanya ya kara samun damar, samar da ci gaba a hukumar.

ADVERTISEMENT

Kafin a dada shi a mukamin, shugabancin NPA, Dantsoho, ya gaji ayyuka da dama a NPA, da suka hada da, manyan Tashoshin Jiragen Ruwan kasar wato na Apapa da kuma ta Tin Can Island, wadanda suka kasance, an kafa su shekaru da dama, da suka gabata.

Kazalika, sun kasance ba su da wani cikakken damar iya bayar da damar zirga-zirga ga manyan Jiragen Ruwa, musamman, da suka taso, daga wasu kasashe kasa da kasa da rashin samar masu da kayan aiki na zamani.

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

A saboda haka ne, Dantsoho ya yi amfani da zurfin iliminsa da kwarewar da ya samu a NPA a mukaman da ya rike a baya da kuma dubi da nazarin da ya yi na yawan alummar kasar nan, da yawansu, ya zarce milyan 230 tare irin karfin tattalin arzikin da ta ke da shi, a fadin nahiyar Afirka ya ga cewar, ta dace a zamanantar da Tashoshin Jiragen Ruwanta, zuwa daidai da matakan sauran na duniya.

Domin ya cimma wannan burin, Dantsoho ya kirkiri cikakkiyar manhajar zamantar da Tashoshin, tare da kuma samar da wasu kananan Tashoshin Jiragen Ruwan kamar dai ta Lekki da ke a jihar Legas tare da wadata su, da na’urorin zamani domin gudanar da ayyukan su.

Misali, Tashar ta Lekki ta samar da karuwar da ta kai ta kaso 20, a 2026, idan aka kwatanta da wanda aka samu, shekarar da ta wuce wanda hakan ya sanya har ta kai matakin iya samar da zirga-zirgar Jiragen Ruwa da suka kai jimlar kaso 40.

Hakazalika, ya farfado da Tashoshin Jiragen Ruwa na  Warri, Koko, Sapele da Burutu da aka yi watsi da su shekaru da dama.

Dantsoho an zabe shi a matsayin mataimakin shugaban kungiyar kasa da kasa ta Afirka wato AIAPH, a watan Agustan   2025. inda kuma a watanni baya, aka zabe shi a matsayin shugaba na farko, dan Nijeriya na kunzamani kula Tashoshin Jiragen Ruwa na Afirka ta Yamma wato, PMAWCA inda hakan, ya kara daga darajar sa, a yankin..

Duba da yadda ya himmatu wajen ci gaba da bunkasa fannin, ya samu sahalewar dala biliyan 1.1 daga gun gwamnatin tarayya, musamman domin samar da kayan aiki na zamani a a sabbin Tashoshin Jiragen Ruwa na  Badagry, Akwa Ibom,  da kuma ta Kalaba.

Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
Kungiyar Malaman Jami’ar AFUSTA Za Ta Tsunduma Yajin Aiki

Kungiyar Malaman Jami'ar AFUSTA Za Ta Tsunduma Yajin Aiki

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.