ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Dimbin Boyayyun Nasarorin Da Dantsoho Ya Sanar A NPA

by Bello Hamza
1 month ago

A shekarar 2024 ce, Shugaban hukumar kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta kasa, Dakta Abubakar Dantsoho, ya shiga ofis, a matsayin shugaban NPA.

Sai dai, tun daga lokacin da ya kama aikin, akwai wasu, manyan boyayyun ayyukan ci gaba da ya samar, musamman wadanda suka kara taimaka wa, wajen kara ciyar da NPA, gaba.

Karin wani abin mahimmanci da nadinsa, a mukamin shi ne, Kasancewar sa ba dan siyasa ba, amma wanda ya jima yana bayar da gudunmawar sa, NPA tun lokacin da ya yi aikin yiwa kasa hidima a NPA a 1994, ya kuma kai matakin rike mukamai da dama, bayan an dauke shi aiki a NPA, hakan ya sanya ya kara samun damar, samar da ci gaba a hukumar.

ADVERTISEMENT

Kafin a dada shi a mukamin, shugabancin NPA, Dantsoho, ya gaji ayyuka da dama a NPA, da suka hada da, manyan Tashoshin Jiragen Ruwan kasar wato na Apapa da kuma ta Tin Can Island, wadanda suka kasance, an kafa su shekaru da dama, da suka gabata.

Kazalika, sun kasance ba su da wani cikakken damar iya bayar da damar zirga-zirga ga manyan Jiragen Ruwa, musamman, da suka taso, daga wasu kasashe kasa da kasa da rashin samar masu da kayan aiki na zamani.

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

A saboda haka ne, Dantsoho ya yi amfani da zurfin iliminsa da kwarewar da ya samu a NPA a mukaman da ya rike a baya da kuma dubi da nazarin da ya yi na yawan alummar kasar nan, da yawansu, ya zarce milyan 230 tare irin karfin tattalin arzikin da ta ke da shi, a fadin nahiyar Afirka ya ga cewar, ta dace a zamanantar da Tashoshin Jiragen Ruwanta, zuwa daidai da matakan sauran na duniya.

Domin ya cimma wannan burin, Dantsoho ya kirkiri cikakkiyar manhajar zamantar da Tashoshin, tare da kuma samar da wasu kananan Tashoshin Jiragen Ruwan kamar dai ta Lekki da ke a jihar Legas tare da wadata su, da na’urorin zamani domin gudanar da ayyukan su.

Misali, Tashar ta Lekki ta samar da karuwar da ta kai ta kaso 20, a 2026, idan aka kwatanta da wanda aka samu, shekarar da ta wuce wanda hakan ya sanya har ta kai matakin iya samar da zirga-zirgar Jiragen Ruwa da suka kai jimlar kaso 40.

Hakazalika, ya farfado da Tashoshin Jiragen Ruwa na  Warri, Koko, Sapele da Burutu da aka yi watsi da su shekaru da dama.

Dantsoho an zabe shi a matsayin mataimakin shugaban kungiyar kasa da kasa ta Afirka wato AIAPH, a watan Agustan   2025. inda kuma a watanni baya, aka zabe shi a matsayin shugaba na farko, dan Nijeriya na kunzamani kula Tashoshin Jiragen Ruwa na Afirka ta Yamma wato, PMAWCA inda hakan, ya kara daga darajar sa, a yankin..

Duba da yadda ya himmatu wajen ci gaba da bunkasa fannin, ya samu sahalewar dala biliyan 1.1 daga gun gwamnatin tarayya, musamman domin samar da kayan aiki na zamani a a sabbin Tashoshin Jiragen Ruwa na  Badagry, Akwa Ibom,  da kuma ta Kalaba.

Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Lokaci Ya Yi Da Matasan Nijeriya Za Su Ƙwato Ƙasarsu — Kwamred Yahaya Abdullahi
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Kamfanin Dangote Na Kara Karfafa Hadin Gwiwar Tattalin Arziki Da Jihar Neja

MASU ALAKA

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
Tattalin Arziki

Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe

May 29, 2026
Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho
Tattalin Arziki

Dole Ne Afirka Ta Zamanantar Da Sufurin Jiragen Ruwa —Ɗantsoho

May 29, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Tattalin Arziki

Yadda Oyetola Ya Ƙaddamar Da Babban Taron Ƙungiyar  PMAWCA A Legas

May 24, 2026
Next Post
Kungiyar Malaman Jami’ar AFUSTA Za Ta Tsunduma Yajin Aiki

Kungiyar Malaman Jami'ar AFUSTA Za Ta Tsunduma Yajin Aiki

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026
Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

Za A Fara Buga Gasar Kofin Sarkin Gombe Bayan Masu Ruwa Da Tsaki Sun Cimma Matsaya

June 3, 2026
Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

Hada Kai Da ’Yan Awaren Yankin Taiwan Ba Zai Haifar Da Ɗa Mai Ido Ba

June 3, 2026
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Magadan Gari Na 2026 A Beijing

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.