ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 14, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sharuɗan Da Chelle Ya Gindaya Wa NFF Domin Cigaba Da Jagorantar Super Eagles 

by Rabilu Sanusi Bena
5 months ago
Chelle

A wani rahoto da Leadership Hausa ta tattato daga sauran jaridun cikin Gida, kocin babbar tawagar kwallon kafa ta Nijeriya (Super Eagles) Eric Chelle ya gindaya wasu sharudda ga hukumar kwallon kafa ta Nijeriya NFF matukar anason ya cigaba da kasancewa a matsayinsa na kocin Super Eagles, daga cikin sharudda 19 da tsohon kocin na tawagar kwallon kafa ta kasar Mali ya gindaya akwai karin albashi.

A yan kwanakinnan and danganta Chelle da komawa kungiyar kwallon kafa ta Olympic Marseille ta kasar Faransa, amma hakarsa bata cimma ruwa ba bayan kungiyar dake buga gasar Ligue 1 ta nada sabon koci, Eric Chelle ya sanya hannu kan kwantiragin shekaru biyu da NFF a watan Janairun shekarar 2025 tare da karin shekara daya idan yayi aikin mai kyau.

  • Jami’an Tsaro Sun Kashe Dan Ta’adda, Kachalla Kabiru A Jihar Kogi
  • Rikicin Kabilanci A Jihar Ribas Ya Tayar Da Hankalin Al’umma

A cewar yar jaridar wasanni, Shina Oludare, kocin wanda yakeda shaidar dan kasa ta kasashe biyu ( Faransa da Mali) ya gabatar da sharudan da aka gabatar ga NFF a ranar 22 ga watan Janairun shekarar 2026, bayan abin da ya bayyana a matsayin tunani mai zurfi, inda ya bukaci a duba takardar da kyau a mayar masa da martani.

ADVERTISEMENT

Ga cikakken jerin sharudda 19 da Eric Chelle ya gabatar ga hukumar kwallon kafa ta Nijeriya (NFF)

1. Motar alfarma ta (SUV) tare da direba da jami’in tsaro.

LABARAI MASU NASABA

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare

2. Gida a cikin unguwa mai tsaro tare da wutar lantarki ta awanni 24 ba tare da katsewa ba.

3. A tanadar mashi da ofishi mai dauke da kayan aiki na zamani.

4. Samar da ingantaccen intanet.

5. Tikitin jirgin sama ga matarshi da yaransa biyu.

6. Samar da na’urar GPS.

7. Samar da kayan aiki masu kyau bisa ga bukatar kocin.

8. Dangane da wasannin sada zumunta, kocin yana da yancin zabar wasannin sada zumunci da tawagar zata buga.

9. Kocin zai shirya yadda atisayen tawagar zai kasance.

10. Kocin zai gudanar da shirye-shirye domin ci gaban matasan yan wasa.

11. Samar wa kocin damar yin tafiya, kallo, da sa ido ga yan wasan Nijeriya dake buga wasa a Turai.

12. Samar wa kocin damar yin tafiya don kallon gasar kwallon kafa ta gida don gano yan wasa wadanda za a saka a cikin tawagar kasar a matakai daban-daban.

13. A daina tsoma masa baki wajen zabar yan wasan tawagar Super Eagles.

14. Hukumar NFF dole ne ta bayar da kwangilar aiki ga mataimakansa.

15. Ana bukatar biyan albashi a ranar 30 ga kowane wata ko kafin ranar 30 ga wata.

16. Karin albashi da alawus kamar yadda tsarin tawagar ya tanada.

17. Bukatar a saka babban hadiminsa a cikin tsarin alawus.

18. Albashin dala $130,000.00 (dala dubu ɗari da talatin) kowane wata, inda zai kunshi sauran mataimakansa.

19. Ganawa ta wata-wata da dukkan masu horar da sauran tawagogin kwallon kafa a kasar.

Chelle
Rabilu Sanusi Bena
+ postsBio
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira
  • Rabilu Sanusi Bena
    https://hausa.leadership.ng/author/rabilu-sanusi-bena/
    Argentina Ta Kai Zagayen Kwata Fainal Bayan Nunawa Egypt Ƙwanji

MASU ALAKA

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64
Wasanni

FIFA Na Nazarin Faɗaɗa Gasar Kofin Duniya Zuwa Ƙasashe 64

July 12, 2026
Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare
Wasanni

Harry Kane: Lashe Kofin Duniya Ya Fi Mini Muhimmanci Fiye da Takalmin Zinare

July 11, 2026
Wasanni

Ronaldo Da Ƴanwasan Da Suka Buga Kofin Duniya Na Ƙarshe A Rayuwarsu

July 11, 2026
Next Post
Ramadan: Lokutan Buda-Baki Da Sahur Na Azumi Na 2

Ramadan: Lokutan Buda-Baki Da Sahur Na Azumi Na 3

LABARAI MASU NASABA

ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

ADC Ta Nemi A Binciki Nafiu Bala Bayan INEC Ta Ƙaryata Iƙirarinsa

July 14, 2026
Sojoji Sun Kashe ’Yan Ta’adda 3, Sun Ƙwato Makamai A Sakkwato

Sojoji Sun Daƙile Harin ISWAP A Borno

July 14, 2026
Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

Tsaka mai wuyar Infantino da Koma bayan mulkin yamma

July 14, 2026
“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

“Buhari Ya Taɓa tambaya Ta Mutane Nawa Na Kashe Saboda Yawan Azumin Dana Ke Yi”

July 14, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

Gwamnatin Tarayya Ta Ce Za A Gurfanar Da Tubabbun ’Yan ta’addan Da Suka Sake Aikata Manyan Laifuka

July 14, 2026
Tinubu Ya Gana da Gwamnan Kwara Bayan Harin Ta’addanci Da Ya Yi Ajalin Sama Da Mutane 160

Kyawawan Manufofin Buhari Za Su Ci Gaba Da Yi Wa ’Yan Nijeriya Tasiri – Tinubu

July 14, 2026
Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

Abin Da Ake Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin” Da Aka Yanke Wa Sin Na Kashin Kanta Ba Shi Da Wani Amfani

July 13, 2026
Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

Tafiye-tafiyen Fasinjojin Jirgin Kasa A Kasar Sin Sun Haura Biliyan 2.3 A Rabin Farko Na Bana

July 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

Gwamnatin Tarayya Za Ta Ƙaddamar Da Tsarin Daƙile Rugujewar Gine-Gine

July 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.