ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shettima Ya Ce Zuba Jari A Ɓangaren  Ilimi Ba Caca Ba Ce

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
6 months ago
Shettima

Mataimakin Shugaban kasa Kashim Shettima ya bayyana cewa babu wani zuba jari a bangaren ilimi da za’a daue shi tamkar wata Caca ce aka yi, domin kuwa shi ya tsaya kai da fata cewa bangaren na ilimi yake jagora kan samu gaba ta kasance gwanin ban sha’awa ga Nijeriya da ‘yan Nijeriya.

Bugu da kari ya yi wa ilimi kallon wani babban ginshiki ne na ci gaba, ci gaban tattali arziki da kuma ba kowa dama domin shi/ita a samu tsayawa da kafafu.

  • Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta, Sun Lalata Sansanonin Ƴan Ta’adda A Borno
  • DSS Ta Kama Jami’inta Kan Zargin Cin Zarafin Yarinya ‘Yar Shekara 16

Ya yi wannan jawabin ne lokacin da aka yi bukukuwan yaye dalibai na hadin gwiwa na Jami’ar Kashim Ibrahim a Jihar Borno , inda aka yaye jimillar dalibai 2,294 wadanda suka kammala karatunsu a shekarun karau  uku wato – 2022/2023, 2023/2024  da kuma 2024/2025, mataimakin Shugaban kasar ya yi kira da wadanda suka kammala karatunsu na Jami’a su dauki kansu a matsayin wani wuri ne daga wurinsu inda za’a koyi  tafiyar da gaskiya,rikon amana, son juna, da kuma inganci.

ADVERTISEMENT

Ya kara jaddada cewa halayen da za su rika nunawa lokacin mu’amalarsu da al’umma ta haka ne, za’a iya gane cewa ashe dukkan wadancan halaye daga can ne kuka kara koyonsu domin makarantu ba karatu kadai suke koyawa ba,da akwai  anu’oin tarbiyyar bayan tarniyyar da suka samu daga gida.

“Babu wata harkar zuba jari a ilimi da za ayi a dauke ta cewa matsayinta daya da harkar Caca. Wani tsari ne aka yi domin a gaba a sau dama ta kasancewa a yanayi wanda kowa zai ce gara da aka yi hakan.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Ya kara bayanin cewa ‘’Duk inda lamarin ilimi ya kai mutum ai yana tafiya da sunan ne, don haka za ku rika tafiya ce a sunan Jami’ar  Kashim Ibrahim saboda ai can ne aka kara wayar maku da kai kan yadda rayuwa take da kuma yadda ya dace a tafiyar da ita,  bayan irin tarbiyar da kuka samu a gida, ba wai ilimin zalla bane da akwai dabi’un da ake koyo daga makaranta. Hakanan ma kada ku bari a yaudare ku har a kai ga jan ra’ayinku har ku kai ga yin abinda zai zubar da mutuncunku, zuri’arku, da kuma makarantar da kuka yi kamar yadda ya bayyana,”.

Shettima ya bayyana cewa Jihar Borno da gwamnatin ta, ta san a bubuwan da za su iya faruwa a gaba sanadiyar yi wa harkar ilimi rikon sakainar kashi, tun da har, aka yi hakuri da shekarun da aka bata saboda lamarin rashin tsaro sanadiyar fadace- fadacen ta’addanci.

“Borno ta san irin yanayin da ta shiga a shekarun da aka bata da yadda suka kasance ba a maganar ilimi sai ta zaman lafiya ake nema.Amma suk da hakan al’ummar suka yi hakuri, al’ummar suka zabi ci gaba jajircewa duk da yake akwai abubuwan da aka rasa masu muhimmanci kamar yadda bayanin nasa ya nuna.

Ya ce wadanda suka kammala karatun jami’a sune wani babban ginshiki ne na ita Jami’armataimakin Shuban kasar ya tunatar da su cewa, Tarihi fa ya maida su suna da wata babbar gudunmawa da za su bada gaba tare da su.

“Ku ne kuka fara kammala karatu a wannan Jami’a.Tarihi zai yi bayani kan wannan Jami’ai ne ta yadda kuka tafiyar da rayuwarku.”

Ya jinjina wa wadanda nauyin koyarwa da Shugabancin Jami’ar ya rataya kansu, har da mutumin da ya fara jagorantar ta a matsayin mataimakin Shugban jami’ari, jagororinta na yanzu, Malamai, ma’aikata, saboda abinda ya kira da sunan “babban ginshikin da suka yi amfani da shi wajen fara lamarin koyarwa a tsakiyar Arewa maso gabas.”

Shettima
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Shettima
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • Sulaiman
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • Sulaiman
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
  • Sulaiman
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
AFCON 2025: Nijeriya Ta Kai Matakin Kusa Da Na Ƙarshe Bayan Doke Algeria

AFCON 2025: Nijeriya Ta Kai Matakin Kusa Da Na Ƙarshe Bayan Doke Algeria

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.