ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shettima Ya Ce Zuba Jari A Ɓangaren  Ilimi Ba Caca Ba Ce

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
5 months ago
Shettima

Mataimakin Shugaban kasa Kashim Shettima ya bayyana cewa babu wani zuba jari a bangaren ilimi da za’a daue shi tamkar wata Caca ce aka yi, domin kuwa shi ya tsaya kai da fata cewa bangaren na ilimi yake jagora kan samu gaba ta kasance gwanin ban sha’awa ga Nijeriya da ‘yan Nijeriya.

Bugu da kari ya yi wa ilimi kallon wani babban ginshiki ne na ci gaba, ci gaban tattali arziki da kuma ba kowa dama domin shi/ita a samu tsayawa da kafafu.

  • Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta, Sun Lalata Sansanonin Ƴan Ta’adda A Borno
  • DSS Ta Kama Jami’inta Kan Zargin Cin Zarafin Yarinya ‘Yar Shekara 16

Ya yi wannan jawabin ne lokacin da aka yi bukukuwan yaye dalibai na hadin gwiwa na Jami’ar Kashim Ibrahim a Jihar Borno , inda aka yaye jimillar dalibai 2,294 wadanda suka kammala karatunsu a shekarun karau  uku wato – 2022/2023, 2023/2024  da kuma 2024/2025, mataimakin Shugaban kasar ya yi kira da wadanda suka kammala karatunsu na Jami’a su dauki kansu a matsayin wani wuri ne daga wurinsu inda za’a koyi  tafiyar da gaskiya,rikon amana, son juna, da kuma inganci.

ADVERTISEMENT

Ya kara jaddada cewa halayen da za su rika nunawa lokacin mu’amalarsu da al’umma ta haka ne, za’a iya gane cewa ashe dukkan wadancan halaye daga can ne kuka kara koyonsu domin makarantu ba karatu kadai suke koyawa ba,da akwai  anu’oin tarbiyyar bayan tarniyyar da suka samu daga gida.

“Babu wata harkar zuba jari a ilimi da za ayi a dauke ta cewa matsayinta daya da harkar Caca. Wani tsari ne aka yi domin a gaba a sau dama ta kasancewa a yanayi wanda kowa zai ce gara da aka yi hakan.

LABARAI MASU NASABA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

Ya kara bayanin cewa ‘’Duk inda lamarin ilimi ya kai mutum ai yana tafiya da sunan ne, don haka za ku rika tafiya ce a sunan Jami’ar  Kashim Ibrahim saboda ai can ne aka kara wayar maku da kai kan yadda rayuwa take da kuma yadda ya dace a tafiyar da ita,  bayan irin tarbiyar da kuka samu a gida, ba wai ilimin zalla bane da akwai dabi’un da ake koyo daga makaranta. Hakanan ma kada ku bari a yaudare ku har a kai ga jan ra’ayinku har ku kai ga yin abinda zai zubar da mutuncunku, zuri’arku, da kuma makarantar da kuka yi kamar yadda ya bayyana,”.

Shettima ya bayyana cewa Jihar Borno da gwamnatin ta, ta san a bubuwan da za su iya faruwa a gaba sanadiyar yi wa harkar ilimi rikon sakainar kashi, tun da har, aka yi hakuri da shekarun da aka bata saboda lamarin rashin tsaro sanadiyar fadace- fadacen ta’addanci.

“Borno ta san irin yanayin da ta shiga a shekarun da aka bata da yadda suka kasance ba a maganar ilimi sai ta zaman lafiya ake nema.Amma suk da hakan al’ummar suka yi hakuri, al’ummar suka zabi ci gaba jajircewa duk da yake akwai abubuwan da aka rasa masu muhimmanci kamar yadda bayanin nasa ya nuna.

Ya ce wadanda suka kammala karatun jami’a sune wani babban ginshiki ne na ita Jami’armataimakin Shuban kasar ya tunatar da su cewa, Tarihi fa ya maida su suna da wata babbar gudunmawa da za su bada gaba tare da su.

“Ku ne kuka fara kammala karatu a wannan Jami’a.Tarihi zai yi bayani kan wannan Jami’ai ne ta yadda kuka tafiyar da rayuwarku.”

Ya jinjina wa wadanda nauyin koyarwa da Shugabancin Jami’ar ya rataya kansu, har da mutumin da ya fara jagorantar ta a matsayin mataimakin Shugban jami’ari, jagororinta na yanzu, Malamai, ma’aikata, saboda abinda ya kira da sunan “babban ginshikin da suka yi amfani da shi wajen fara lamarin koyarwa a tsakiyar Arewa maso gabas.”

Shettima
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir
Shettima
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed
  • Sulaiman
    Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
  • Sulaiman
    Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
  • Sulaiman
    Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

MASU ALAKA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
Ilimi

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

May 30, 2026
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Bakon Marubuci

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1

May 27, 2026
Next Post
AFCON 2025: Nijeriya Ta Kai Matakin Kusa Da Na Ƙarshe Bayan Doke Algeria

AFCON 2025: Nijeriya Ta Kai Matakin Kusa Da Na Ƙarshe Bayan Doke Algeria

Discussion about this post

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.