ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shettima Ya Ce Zuba Jari A Ɓangaren  Ilimi Ba Caca Ba Ce

by Idris Aliyu Daudawa and Sulaiman
6 months ago
Shettima

Mataimakin Shugaban kasa Kashim Shettima ya bayyana cewa babu wani zuba jari a bangaren ilimi da za’a daue shi tamkar wata Caca ce aka yi, domin kuwa shi ya tsaya kai da fata cewa bangaren na ilimi yake jagora kan samu gaba ta kasance gwanin ban sha’awa ga Nijeriya da ‘yan Nijeriya.

Bugu da kari ya yi wa ilimi kallon wani babban ginshiki ne na ci gaba, ci gaban tattali arziki da kuma ba kowa dama domin shi/ita a samu tsayawa da kafafu.

  • Sojojin Sama Sun Yi Lugudan Wuta, Sun Lalata Sansanonin Ƴan Ta’adda A Borno
  • DSS Ta Kama Jami’inta Kan Zargin Cin Zarafin Yarinya ‘Yar Shekara 16

Ya yi wannan jawabin ne lokacin da aka yi bukukuwan yaye dalibai na hadin gwiwa na Jami’ar Kashim Ibrahim a Jihar Borno , inda aka yaye jimillar dalibai 2,294 wadanda suka kammala karatunsu a shekarun karau  uku wato – 2022/2023, 2023/2024  da kuma 2024/2025, mataimakin Shugaban kasar ya yi kira da wadanda suka kammala karatunsu na Jami’a su dauki kansu a matsayin wani wuri ne daga wurinsu inda za’a koyi  tafiyar da gaskiya,rikon amana, son juna, da kuma inganci.

ADVERTISEMENT

Ya kara jaddada cewa halayen da za su rika nunawa lokacin mu’amalarsu da al’umma ta haka ne, za’a iya gane cewa ashe dukkan wadancan halaye daga can ne kuka kara koyonsu domin makarantu ba karatu kadai suke koyawa ba,da akwai  anu’oin tarbiyyar bayan tarniyyar da suka samu daga gida.

“Babu wata harkar zuba jari a ilimi da za ayi a dauke ta cewa matsayinta daya da harkar Caca. Wani tsari ne aka yi domin a gaba a sau dama ta kasancewa a yanayi wanda kowa zai ce gara da aka yi hakan.

LABARAI MASU NASABA

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

Ya kara bayanin cewa ‘’Duk inda lamarin ilimi ya kai mutum ai yana tafiya da sunan ne, don haka za ku rika tafiya ce a sunan Jami’ar  Kashim Ibrahim saboda ai can ne aka kara wayar maku da kai kan yadda rayuwa take da kuma yadda ya dace a tafiyar da ita,  bayan irin tarbiyar da kuka samu a gida, ba wai ilimin zalla bane da akwai dabi’un da ake koyo daga makaranta. Hakanan ma kada ku bari a yaudare ku har a kai ga jan ra’ayinku har ku kai ga yin abinda zai zubar da mutuncunku, zuri’arku, da kuma makarantar da kuka yi kamar yadda ya bayyana,”.

Shettima ya bayyana cewa Jihar Borno da gwamnatin ta, ta san a bubuwan da za su iya faruwa a gaba sanadiyar yi wa harkar ilimi rikon sakainar kashi, tun da har, aka yi hakuri da shekarun da aka bata saboda lamarin rashin tsaro sanadiyar fadace- fadacen ta’addanci.

“Borno ta san irin yanayin da ta shiga a shekarun da aka bata da yadda suka kasance ba a maganar ilimi sai ta zaman lafiya ake nema.Amma suk da hakan al’ummar suka yi hakuri, al’ummar suka zabi ci gaba jajircewa duk da yake akwai abubuwan da aka rasa masu muhimmanci kamar yadda bayanin nasa ya nuna.

Ya ce wadanda suka kammala karatun jami’a sune wani babban ginshiki ne na ita Jami’armataimakin Shuban kasar ya tunatar da su cewa, Tarihi fa ya maida su suna da wata babbar gudunmawa da za su bada gaba tare da su.

“Ku ne kuka fara kammala karatu a wannan Jami’a.Tarihi zai yi bayani kan wannan Jami’ai ne ta yadda kuka tafiyar da rayuwarku.”

Ya jinjina wa wadanda nauyin koyarwa da Shugabancin Jami’ar ya rataya kansu, har da mutumin da ya fara jagorantar ta a matsayin mataimakin Shugban jami’ari, jagororinta na yanzu, Malamai, ma’aikata, saboda abinda ya kira da sunan “babban ginshikin da suka yi amfani da shi wajen fara lamarin koyarwa a tsakiyar Arewa maso gabas.”

Shettima
Idris Aliyu Daudawa
+ posts Bio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu
Shettima
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya
  • Sulaiman
    Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026
  • Sulaiman
    An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”
  • Sulaiman
    Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

MASU ALAKA

Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus
Ilimi

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Jihohi 11 Kan Rashin Biyan Alawus-alawus

July 3, 2026
Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Next Post
AFCON 2025: Nijeriya Ta Kai Matakin Kusa Da Na Ƙarshe Bayan Doke Algeria

AFCON 2025: Nijeriya Ta Kai Matakin Kusa Da Na Ƙarshe Bayan Doke Algeria

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026
An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

An Yi Tir Da Kalaman Wasu Sassan Ketare Game Da Yayata Batun Cika Shekaru Goma Da Fitar Da Abin Da Aka Kira “Hukuncin Tekun Kudancin Sin”

July 14, 2026
Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

Nijeriya Za Ta Zama Ƙasa Mai Zaman Lafiya, Ba Za A Ƙara Samun Kashe-kashen Jama’a Ba – Oluremi Tinubu

July 14, 2026
Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

Sin Ta Tsara Bunkasa Darajar Cinikayyar Kayayyaki Zuwa Yuan Tiriliyan 60 Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekarar 2026 Zuwa 2030

July 14, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Kotu Ta Tsare Shugaban Makaranta Da Malami Kan Zargin Lalata Da Ɗaliba Mai Shekara 6 A Gombe

July 14, 2026
An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

An Bankado Muguwar Aniyar Japan Ta Haifar Da Tashin Hankali A Tekun Kudancin Sin

July 14, 2026
Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

Layin Dogo Tsakanin Tanzaniya Da Zambiya Ya Zama Shaidar Abota Tsakanin Sin Da Afirka

July 14, 2026
Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

Nijeriya da Masar Sun Ƙulla Haɗin Gwiwa Domin Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.