ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Takaitaccen Bayani Kan Dashen Dogon-yaro Da Lokacin Amfaninsa

by Abubakar Abba
2 years ago
Dogon Yaro

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Bishiyar Dogon-yaro na fara fitar da ‘ya’ya ne daga shekaru uku zuwa biyar, inda kuma ta ke kammala girma a cikin tsawon shekaru goma.

A duk shekara bishiyar na samar da ya’ya’ da yawansu ya kai kimanin kilogiram 50, haka zalika; bishiyar na shafe dimbin shekaru a duniya ba tare da komai ya same ta ba.

  • Sin Na Goyon Bayan Yunkurin IAEA Na Tabbatar Da Tsaron Tashar Nukiliya Ta Zaporizhzhia
  • Ana Gudanar Da Horo Kan Gina “Koren Babbar Ganuwa” A Afirka A Beijing

Zuwa Tsawon Wane Lokaci Irin Dogon-yaro Ke Kammala Girma?

Irin Dogon-yaro na da gajeriyar rayuwa; ba ya yin tsawon kwana, domin kuwa yana kai wa daga kwana 10 ne zuwa 12 a lokacin da yake a danyensa. Don haka, ana so ka tabbatar da ka samu ingantaccen Irin da zai yi saurin nuna bayan shuka shi.

Haka zalika, ana so a tabbatar an rufe shi a cikin Tukunya; domin ya kasance ya na samu lema, wanda hakan kan taimaka masa daukar tsawon kwanaki ko mako uku, bayan shuka shi.

Wacce  Kasa Ce Aka Fi Samun Bishiyar Dogon Yaro?

A bisa rahotannin masana a kan harkokin kimiyya da fasaha da kuma binciken da cibiyar bunkasa aikin noma ta kasa da kasa suka gudanar a shekarar 1992 sun bayyana cewa, an fi shuka bishiyar Dogon-yaro a bangaren Asiya da Nahiyar Afirka da kuma wasu kasahe na fadin duniya.

Har wa yau, kusan kashi 60 cikin 100 na al’ummar da ke Kasar Indiya; na shuka wannan bishiya ta Dogon-yaro.

Wace Irin Kasar Noma Bishiyar Dogon-yaro Ta Fi Bukata?

Bishiyar Dogon-yaro ta fi bukatar kasar noma mai inganci, sannan kuma ba a so a shuka Irin a wajen da ruwa ya ke yawan zama.

Wane Bangare Na Bishiyar Dogon-yaro Ne Ake Amfai Da Shi Wajen Sarrafa Magunguna?

Baya ga ita bishiyar ta Dogon-yaro, ana kuma amfani da ganyenta da Irinta da kuma jikinta wajen sarrafa magungunan gargajiya.

Yaya Ake Adana Ganyen Bishiyar Dogon-yaro Ya Dauki Tsawon Lokaci?

Da farko dai, za ka ciro wannan ganye daga jikin wannan bishiya ta Dogon-yaro.

Sannan, matali na biyu kuma ana so ka zuba ganyen a cikin kwano, sai ka rufe shi domin ya tsotse Lemar da ke jikinsa; sannan kuma sai ka rufe shi.

Mataki na uku kuma shi ne, saka shi a cikin firji ko na’ura mai sanyi.

Yadda Ake Tatsar Man Dogon-yaro Daga Ganyensa

Ana bukatar a nika shi, sannan sai a dora shi a kan wuta a tafasa shi ya dauki kamar minti 15, bayan ka sauke shi daga wutar sai ka bar shi ya yi kamar awa biyu ko sama da haka.

Daga nan, sai ka adana shi a wurin da yake a bushe; kana kuma ka tabbatar da cewa, rana ba ta kai ga inda yake ba.

Ana Samun Dimbin Kudaden Shiga A Noman Bishiyar Dogon-yaro

A yanzu haka, bishiyar Dogon-yaro na kara samun karbuwa a fadin duniya, musamman ganin yadda fannin ke samar da kudaden shiga masu daman gaske, haka nan kuma akwai masa’antu da ke sayen sa; domin sarrfaa shi zuwa wasu nau’ikan abubuwa da dama kamar: magunguna, man shafawa da sauran makamantansu.

Har ila yau, bishiyar Dogon-yaro na jurewa fari; sannan kuma bishiyar ta fi son yanayin da bai wuce 21°C zuwa 32°C ko kuma  70°F ko 90°F.

Bugu da kari, wani kwararre a fannin wannan noma na bishiyar Dogon-yaro, Dakta Abdullahi Ahmed Yar’adua ya bayyana cewa,  lokaci ya yi da gwamnatin tarayya za ta mayar da hankali wajen bunkasa noman Dogon-yaro fiye da yadda Kasar Indiya ke yi a halin yanzu.

Dr Yar’adua ya tabbatar da cewa, Indiya na da kimanin bishiyar Dogon-yaro da suka kai kimanin miliyan 20, inda ya kara da cewa; daga shekarar 1985 zuwa  1995, gwamnatin kasar na samun kudaden shiga da suka tasamma kimanin dala biliyan 2.5 daga man da take samu daga wannan bishiya ta Dogon-yaro.

Sannan ya sanar da cewa, ana sarrafa ganyen wannan bishiya wajen sarrafa takin zamani, inda ya dora laifin yadda fanin ke samun koma baya a kan yadda shugabanin kasar nan ko kadan ba sa mayar da hankali kan noman Dogon-yaro.

Haka zalika, ya kuma koka a kan yadda aka yi watsi da masa’antar noman Dogon-yaro, wadda tsohuwar gwamnatin Cif Olusegun Obasanjo ya kafa a Jihar Katsina.

Dr Yar’adua ya kuma shawarci gwamnati ta mayar da hankali wajen noman bishiyar Dogon-yaro, musamman ganin yadda ake samun kudaden shiga masu masu dimbin yawa a sauran kasashen duniya daban-daban.

Dogon Yaro
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware
ADVERTISEMENT

MASU ALAKA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA
Noma Da Kiwo

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su
Noma Da Kiwo

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Next Post
An Damke Wasu ‘Yan Nijeriya Kan Zargin Tilasta Wa Dan Australiya Tura Masu Hotuna

An Damke Wasu ‘Yan Nijeriya Kan Zargin Tilasta Wa Dan Australiya Tura Masu Hotuna

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.