ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Taliyar Indomie Na Kara Karbuwa A Sassan Kasar Nan

by Rabi'u Ali Indabawa
4 years ago
Indomie

Indomie wata taliya ce mai dadi ci a baki ba tare da wahalar taunawa ba. Bugu da kari ta samu karbuwa ga al’ummar Nijeriya da ma sauran kasashen duniya.

Abinci ne da ake sarrafa shi ta hanya daban-daban, ana soya taliyar Indomie a ci kamar waina, ana dafa ta a ci haka ba tare da komai ba domin a cikinta an hada duk wasu sinadarai da suke dandanon farfesu, sannan jikata a ci da ruwan sanyi, ana zuba mata ruwan dumi a cinye.

  • Kudin Da NNPC Ke Kashewa A Tallafin Mai Ya Wuce Kima – Hamid Ali
  • Mene Ne Hukuncin Aske Gemu?

Idan mutum yana jin yunwa kuma babu abinci a kusa da shi ko kuma ba zai iya jure zaman dafa abinci ba, to zai iya daukar Indomie ko babu ya ci ba tare da ya sarrafa ta ba, sannan ana dafa ta a soya kwai a dora a samanta a ci.

ADVERTISEMENT

A duk nau’in abincin da muke sarrafawa mu ci babu wanda ya kai taliayar Indomie saukin sarrafawa.

A jikinta akwai sinadarai masu sanya abinci armashi ga dandanon mai gamsarwa. Da taliyar Indomie ce ake rarrashin yaran da za su tafi makaranta ta hanyar dafa musu a sanya a mazubi su tafi makaranta domin in an fito cin abinci su ci.

LABARAI MASU NASABA

Wani Kamfani Ya Tallafa Wa Masu Sana’ar Shayi A Kano

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Ba yara kadai ba hatta manyan mutane Maza da Mata musamman masu ‘ya’ya suna matukar amfani da ita, sannan ba kawai abincin masu kudi ba ce, hatta talakawa suna sukunin sayenta su ci.

Haka zalika ana iya ajiye ita wannan taliyar Indomie ta jima ba ta lalace ba, tana nau’i daban-daban na dandanon, misalin: akwai mai dandanon yaji, akwai mara yaji, akwai mai dandanon naman kaza.

Sannan kuma girma-girma ce, akwai ta cikin babban mazubi (Hungry Man), akwai ta matsakaici mazubi (Medium size), sannan (Small size).

Bincike ya nuna cewa, indomie ya matukar karbuwa a wuraren masu sana’ar Shayi a biranen kasar nan, inda zaka ga mutane na zuwa wajen sayar da shayi ana hada musu indomie da kwai ko kuma a hada musu da nama ko kifin gwangwani.

Al’umma da dama na amfani da Indomie a gidajensu ana kuma tanadarwa ga yara ‘yan makaranta don amfanin su.

‘’Ina matukar jin dadin amfani da indomie a harkoki na nay au da kullum, kuma ina jin dadin haka, ina kuma kira ga iyaye mata da magidanta da su rungumi amfani da Indomie” in ji wata matar aure da ta bukaci a sakaya sunanta.

Indomie
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙungiya Ta Gudanar Da Zaɓen Sabbin Shugabanninta A Abuja
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Jihar Katsina Da UNICEF Sun Ceto Rayuwar Yara Ta Hanyar Samar Da Abinci Mai Gina Jiki
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Yadda Tinubu Ya Kashe Naira Biliyan 37.64 A Tafiye-tafiye
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ta’addaci: Mutum 14,500 Sun Bace A Arewa Maso Gabas

MASU ALAKA

Wani Kamfani Ya Tallafa Wa Masu Sana’ar Shayi A Kano
Labaran Kasuwanci

Wani Kamfani Ya Tallafa Wa Masu Sana’ar Shayi A Kano

August 23, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Nijeriya Ta Yi Asarar Biliyoyin Naira Saboda Dakatar Da Shigo Da Motoci Ta Iyakokinta
Labaran Kasuwanci

Nijeriya Ta Yi Asarar Biliyoyin Naira Saboda Dakatar Da Shigo Da Motoci Ta Iyakokinta

May 29, 2026
Next Post
Sin Ta Yi Bikin Cika Shekaru 77 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Harin Japanawa

Sin Ta Yi Bikin Cika Shekaru 77 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Harin Japanawa

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.