ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 13, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Ake Noman Karkashi A Takaice

by Abubakar Abba
2 years ago
Karkashi

Kamar yadda bincike ya tabbatar, Nijeriya ce kan gaba wajen samar da Irin Karkashi, har ila yau a farkon shekarar 2018, Nijeriyar ce a kan gaba wajen fitar da Karkashin zuwa wasu kasashe na duniya.

Har wa yau, Nijeriya ce ta biyu a Afirka kuma ta bakwai a duniya wajen nomansa. Sa’annan, hada-hadar kasauwancinsa a kasuwar duniya na kara habaka, musamman a yankin Asiya da kuma Nahiyar Turai, inda kuma kasashen Japan da China suke shiga da Karkashin kasashen nasu daga Nijeriya.

  • ‘Yan Bindiga Sanye Da Hijabi Sun Farmaki Ofishin ‘Yansanda A Katsina
  • Nijeriya Na Fatan Samun Karin Masu Zuba Jari A Taron Kasuwanci Na Duniya

Bugu da kari, Kasashen Turkiyya, Indiya, Poland da kuma Netherlands, su ne a kan gaba wajen fitar da wannan Karkashi.

ADVERTISEMENT

Wane Lokaci Ne Ya Fi Da Cewa A Shuka Karkashi:

Bincike ya nuna cewa, a yankin Kharif da ke Arewacin Kasar Indiya da kuma Kudancin Kasar, an fi yin noman Karkashi a lokacin rani, haka nan a nan Nijeriya an fi yin nomansa a wannan lokaci na rani.

LABARAI MASU NASABA

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

Tsawon Lokacin Da Karkashi Ke Dauka Kafin Ya Girma:

Karkashi na kai wa tsawon kwana 100 zuwa 135 kafin ya gama girma baki-daya.

Ribar Nawa Ake Samu Daga Ganyensa Da Aka Sayar?

Ana iya samun akalla ribar Naira 60,036,06 a duk kadada daya da aka noma, sannan bayan an girbe shi za kuma a iya samun kudaden shiga akalla Naira 184,701,98, a kowace kadada daya, inda za a iya tara ribar da ta kimanin Naira 124,665,92.

Girbin Karkashi A Duk Kadada Guda Na Kaiwa Nawa?

Jumullar abin da ake samu bayan an yi girbi a kowace kadada na da yawan gaske, amma kuma ya danganta da ingantaccen Irin da aka yi amfani da shi wajen shuka.

Domin kuwa, zai iya yiwuwa a kowace kadada daya a samu daga kilo 200 zuwa 500.

Wane Takin Zamani Ya Fi Dacewa A Yi Amfani Da Shi?

An fi so a yi amfani da nau’in takin zamani na NPK, sannan an bayar da shawarar sanya takin NPK din buhu uku da kuma nau’in takin zamani na Urea.

A Ina Aka Fi Yin Noman Karkashi A Nijeriya?

An fi yin noman Karkashi a garuruwan Keffi, Lafiya, Doma da ke a Jihar  Nassarawa, sai kuma a Jihohin Taraba da Makurdi da ke Biniwe.

Har ila yau, ana yin remon Irin Karkashi a jihohi kamar su Ebonyi da Delta da Jigawa da Bauchi da Nassarawa da Benuwe da Maiduguri da Katsina da Taraba da sauransu.

Wane Lokaci Ya Fi Dacewa A Shuka Karkashi?

Wannan ya danganta da irin yanayin da ake ciki na lokacin yin noman, amma ya fi kyau a lokacin da ma’aunin yanayi ya kai kimanin 70.

Matakan Fara Yin Nomansa:

Zabar Gonar Da Za A Shuka Shi: Ana son a zabo kasar noman da ta fi dacewa da shuka shi, sai dai wannan abu ne mai sauki a Nijeriya; domin kuwa tana da kasar noma mai kyan gaske da za a iya shuka shi ba tare da fuskantar wata matsala ba.

Zabo Ingantaccen Iri:

Ana bukatar a samu ingantaccen Iri wanda ya kamata a shuka, inda ake da nau’ikan Irin har kala biyu, mai ruwan kasa da kuma fari.

Gyaran Gonar Da Za A Shuka Shi:

Yana da kyau kafin a fara shuka shi a tabbatar da an gyara gonar, musamman wajen cire ciyawa ta yadda zai girma da wuri kuma cikin sauri.

Ana shuka Irinsa a kasar noman da aka yi wa haro, inda ake bukatar a shuka Irin daga kilogiram 4 zuwa 5, sannan kuma ya kamata a sani cewa; a duk Irin Karkashi a kadada daya, ana samun kimanin tan 1 zuwa 1.5 a duk shekara.

Lokacin Girbe Shi:

A nan ko shakka babu, ya na kai wa akalla wata biyar kafin ya gama girma baki-daya.

Karkashi
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya

MASU ALAKA

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe
Noma Da Kiwo

Hukumar FAO Ta Samar Da Shirin Kiwon Tarwada A Jihar Gombe

June 13, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Buhunan Taki Kyauta Ga Manoma 20,160

June 12, 2026
Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT
Noma Da Kiwo

Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT

June 6, 2026
Next Post
Hadin Abincin Kajin Gidan Gona Masu Saurin Girma

Hadin Abincin Kajin Gidan Gona Masu Saurin Girma

LABARAI MASU NASABA

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

Talauci Ya Sake Karuwa Da Kashi 63 Duk Da Sauye-sauyen Tattalin Arzikin Da Gwamnati Ta Yi – IMF

June 13, 2026
Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

Muhallin Halittu Da Aka Yi Gado A Kasar Sin Sun Samu Ci Gaba Ta Fuskar Ba Su Kariya

June 13, 2026
Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

Gwamnonin Arewa-maso-yamma Sun Kaddamar Da Shirin Rage Radadin Talauci A Yankin

June 13, 2026

Sake Jan Damarar Soja Da Japan Ke Yi Karin Alama Ce Mai Hadari

June 13, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

Shugaban Majalisar Bayar Da Shawara Kan Harkokin Siyasa Ta Kasar Sin Ya Yi Kira Da A Raya Dangantakar Gabobi Biyu Na Mashigin Tekun Taiwan Cikin Lumana

June 13, 2026
Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

Ghana Za Ta Kai Ƙarar Canada Kotu Kan Hana Thomas Partey Shiga Ƙasar

June 13, 2026
Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

Sin Ta Zama Abin Koyi Na Sauyi Da Ci Gaba Ga Kasashe Da Dama, In Ji Shalva Papuashvili

June 13, 2026
Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

Garkuwa Da Mutane Na Barazana Ga Dalibai Miliyan 1.9 Masu Jarrabawar WAEC A Sassan Nijeriya

June 13, 2026
Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

Kasar Sin Na Adawa Da Matakin Amurka Na Amfani Da Tsaron Kasa Wajen Danne Wasu Kamfanonin Sinawa

June 13, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.