ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, June 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda ‘Yan Kasuwa Ke Asara Kan Tashin Farashi

by Abubakar Abba
3 years ago
Kasuwa

Biyo bayan tashin gwauron zabin kayan masarufi a kasar nan, shi ya janyo kananan masu sayar da kayan, tabka asara saboda samun raguwar abokan cinikayya.

Wata mata mai sayar da doya a kasuwar Karmo a babban birnin tarayyar Abuja uwargida Rukayyah Muhammed ta sanar da cewa, ci gaba da samun hauhawan farashin kaya a kasar nan, ya janyo wasu abokan cinikayyar ba sa iya sayen kayan na masarufi saboda samun raguwar kudaden shigar su.

  • Gobara Ta Kone Shaguna 150 Kurmus A Kasuwar Kachako Da Ke Kano

Rukayyah Muhammed ta ce, farashin Doya guda 100, ya kai daga naira 40,000 zuwa naira 50,000, inda ta ce, wamnan ya danganta da irin girman da Doyar Leda shi.
A cewarsa, a baya ta na sayar da doyar da yawanta ya kai guda 300, amma saboda sautin farashin, a yanzu ina shan wuya wajen sayar da guda 200.

ADVERTISEMENT

Ta ci gaba da cewa, a yanzu yawan irin wannan adadin na doyar, ana sayar wa daga naira 80,000 zuwa naira 100,000 ko kuma sama da hakan, inda ta kara da cewa, abokan cinikayyata, na yin korafi a kan farashin saboda ba su da isassun kudin da za su saya.

Shi ma wani karamin dan kasuwa mai sana’ar sayar da Fawa mai suna Awalu Abdulrahim Abdullahi ya sanar da cewa, a baya, farshin buhun dawa daya, ya kai daga naira 10,000 zuwa naira15,000
Abdullahi ya ci gaba da cewa, saboda kalubalen rashin tsaro a kasar nan, a yanzu farashin Kwaurar Dawa buhu daya mai nauyin kilo 90, ya kai naira 32,000
32,000, inda ya yi nuni da cewa, hakan na shafar sana’ar ta mu.

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Sace Janar Rabe Abubakar A Katsi

A cewar Abdullahi, jama’a a yanzu ba sa sayen kaya na kamar a baya, inda ya ce, idan abokin cinikayya na da burin sayen misali mudu biyar, ba fi ya iya sayen mudu biyu ko uku ba, saboda tashin farashin na dawa.

Ya ce, yana biyan daga naira 300 zuwa naira 500 na jigilar kowanne buhu daya daga jihar Neja ko zuwa kaduna amma a yanzu saboda tsadar man dizil da man fetur yana biyan naira 1000 ne a jigilar kowanne buhu daya.

Shi ma a na sa bangaren Salisu Abubakar ya ce, a baya yana sayen buhu daya mai nauyin kilo 50 akan naira 15,000, amma a yanzu, yana sayen sa akan naira 38,000, inda ya kara da cewa, shinkafa samfarin Gerawa Premium wacce ake sayar da buhunta daya daga naira 13,000 zuwa naira 14,000 a yanzu ana sayar da ahi akan naira 34,000.

Har ila yau, wannan ya kuma janyo rashin samun riba mai yawa da rashin sayar da kayan da yawa, inda ya ce a baya yana sayen buhu uku na shinkafar akan farashin naira 1000, amma a yanzu, bai fi kudin su saya masa buhuk biyu na shinkafar ba.

Wannan lamarin ya janyo wa mutane karfinsu na sayen kayan masarufin, tare da karya masu kwarin gwiwar sayen kayan may yawa.

A bisa binciken da aka gudanar a kasuwar yaa nuna cewa, farashin mudu daya na shinkafar da ake noma wa a cikin kasar nan, ya kai daga naira 1,200 zuwa naira 1,800
Buhu daya kuma na wake wanda a baya ake sayar da shi akan naira
32,000 a yanzu, ana sayar da shi akan naira 58,000.

Bugu da kari, jarka daya man gyada cin lita 25 ana sayar da ita akan naira 50.
Alhaji Abubakar ya ce, wannan shi ne, babban dalilin da ya sa akasarin shagunan ke fuskantar karancin tarwada, inda ya ce, a yanzu ana sayar wa a kan naira 160,000 sabanin yadda ake sayar wa a baya a kan naira 90,000.

Kasuwa
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Manoma 67 Suka Amfana Da Horon Cibiyar  NIHORT
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilan Da Suka Sa Fannin Kiwo Ke Fuskantar Kalubale A Nijeriya —Gwamnatin Tarayya
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    An Yi Suka Kan Mayar Da Nijeriya Jujin Jibge Kwantaina Da Ake Shigowa Da Su
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

MASU ALAKA

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana
Rahotonni

Matsalar Tsaro Da Tsadar Kayan Noma Na Barazana Ga Samar Da Abinci A Daminar Bana

June 6, 2026
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Sace Janar Rabe Abubakar A Katsi
Rahotonni

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Sace Janar Rabe Abubakar A Katsi

June 5, 2026
Kasuwa
Rahotonni

Ko Yakin Iran Zai Kawo Karshen Kawancen Amurka Da Kasashen Larabawa?

May 17, 2026
Next Post
‘Yan Jarida Sun Karrama Mawallafin  Blueprint, Mohammed Malagi

'Yan Jarida Sun Karrama Mawallafin Blueprint, Mohammed Malagi

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Mutane 5 Masu Kai Wa Ƴan Bindiga Bayanai A Neja

Sojoji Sun Kama Mutane 5 Masu Kai Wa Ƴan Bindiga Bayanai A Neja

June 7, 2026
A Ranar Wasa Kawai Ƴan Wasan Iran Zasu Na Shiga Amurka, Bayan Wasa Su Fice

A Ranar Wasa Kawai Ƴan Wasan Iran Zasu Na Shiga Amurka, Bayan Wasa Su Fice

June 7, 2026
An Tallafa Wa Waɗanda Harin Ƴan Bindiga Ya Raba Da Muhallansu A Sakkwato

An Tallafa Wa Waɗanda Harin Ƴan Bindiga Ya Raba Da Muhallansu A Sakkwato

June 7, 2026
Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

Daliban Kasar Sin Na Rubuta Jarabawar Gaokao Ta Shekarar Bana

June 7, 2026
NDC Za Ta Fitar Da Sunayen Ƴan Takarar Da Suka Tsallake Tantancewa Yau

NDC Za Ta Fitar Da Sunayen Ƴan Takarar Da Suka Tsallake Tantancewa Yau

June 7, 2026
Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

Yadda Sin Da Laos Suka Daukaka Dangantakarsu Zai Amfanawa Duniya Baki Daya

June 7, 2026
Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Dandalin CMG Karo Na 5 Zai Bude Sabon Babin Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

June 7, 2026
Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno

Ngoshe: Boko Haram Ta Saki Mata da Yara 416 da Aka Sace A Borno

June 7, 2026
Matsalar Tsaro: Sarkin Musulmi Ya Buƙaci ‘Yansanda Su Haɗa Kai Da Sarakuna

Matsalar Tsaro: Sarkin Musulmi Ya Buƙaci ‘Yansanda Su Haɗa Kai Da Sarakuna

June 7, 2026
Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Sare Bishiyoyi A Harabar Gidan Talabijin Na Jihar

Gwamnatin Kano Ta Dakatar Da Sare Bishiyoyi A Harabar Gidan Talabijin Na Jihar

June 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.